fidelitybank

Dubban mutane sun yi zanga-zangar goyon bayan Falasɗinawa a Australia

Date:

Dubban mutane ne suka gudanar da zanga-zangar goyon bayan Falasɗinawa a Australia, inda suka rufe babbar gadar Sydney Harbour ta ƙasar.

Sun gudanar da zanga-zangar ce kwana ɗaya bayan kotun ƙolin ƙasar ta amince a gudanar da gangamin a ranar Lahadi, duk da mamakon ruwan sama da aka tashi da shi.

Sun ɗaga kwalaye da ke ɗauke da rubuce-rubuce, suna kira ga ƴansiyasa da su sa baki domin kawo ƙarshen yaƙin a Gaza.

Shugaban WikiLeaks, Julian Assange na cikin waɗanda suka shiga zanga-zangar, tare da ɗanmajalisar ƙasar, Ed Husic.

A shekarar 2023 ne aka taɓa rufe gadar Sydney Harbour na ƙarshe, lokacin da kusan mutum 5,000 suka gudanar da zanga-zanga.

“Mutanen sun riƙa cewa “Isra’ila kin ji kunya, Amurka kin ji kunya. Muna so a kawo ƙarshen yaƙin.”

“An kasa ƙaƙaba wa Isra’ila takunkumi duk da abin da take yi,” in ji wata mai suna Zara Williams da ta halarci zanga-zangar ɗauke da yarinyarta.

newstoday

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Turji ya saki Mutane 32 bayan zaman sulhu

Shahararren shugaban ‘yan bindiga, Bello Turji, ya saki mutane...

ADC ta gargadi El’Rufa’i kan ruguza jam’iyyar

Shugaban jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) a jihar Kaduna,...

An gindayawa Thomas Partey sharudan beli

An gindaya sharuddan belin tsohon dan wasan tsakiya na...

Fursunoni 37 na jiran zartas musu da hukuncin kisa a Bauchi

Fursunoni 37 da aka yanke wa hukuncin kisa bisa...

Kwamitin sulhu na MDD zai gana kan makomar ƴan Isra’ila da ke hannun Hamas

Kwamitin tsaro na Majalisar Ɗinkin Duniya zai tattauna yau...

Sojoji sun kashe ‘yan Boko Haram 17 a Borno da Adamawa

Sojoji da ke aiki ƙarƙashin rundunar Operation Haɗin Kai...

Falana ya caccaki Tinubu kan salon tattalin arzikin Najeriya

Fitaccen lauyan nan mai kare haƙƙin bil adama, Femi...

Yahudawa sun yiwa Netanyahu tutsu kan mamaye Gaza

Ƴan'uwan Isra'ilawan da aka yi garkuwa da su a...

Cin zarafin Daliba ya sanya yin zanga-zanga a China

Zanga-zanga ta ɓarke a kudancin China sakamakon cin zarafin...

Tinubu ya baiwa ‘yan wasan kwallon kwando dala dubu 100 da filaye a Abuja

Gwamnatin Tarayya ta karrama kungiyar kwallon kwando ta mata...

‘Yan siyasa na kara matsin lamba Jonathan ya fito takara a 2027 – Bashir

Tsohon mai taimaka wa tsohon shugaban kasa kan harkokin...

Gwamnati ta karbi tawagar ‘yan wasan kwallon kwando D’Tigress

Tawagar ƴan wasan ƙwallon kwando mata ta Najeriya ta...
X whatsapp