fidelitybank

Dubai za ta dage haramcin bai wa ‘yan Najeriya biza

Date:

Gwamnatin Tarayya ta ce, Haɗaɗɗiyar Daular Larabawa za ta ɗage haramcin bai wa ‘yan Najeriya biza nan ba da jimawa ba.

Ministan harkokin sufirin jiragen sama na Najeriya, Festus Keyamo wanda ya shaida haka a watan tattaunawa da wani mataimaki na musamman ga shugaba Bola Tinubu, Otega Ogra, da ke kan manhajar Youtube kamar yadda jaridar Daily Trust ta ce.

Keyamo ya ce shugaba Tinubu ya cimma matsaya da shugaban Haɗaɗɗiyar Daular Larabawa, Mohamed bin Zayed Al nahya a lokacin da ya kai ziyara ƙasar a watan Satumbar 2023.

Sai dai kuma mista Keyamo ɗin ya ce duk da cewa Haɗaɗɗiyar Daular Larabawa sun gindaya ƙarin wasu sharuɗɗa kafin ɗage hanin bayar da bizar, amma tuni Najeriya ta kammala dukkannin wasu stare-tsare da ke nuni da yiwuwar ayyana dage hannin daga UAE nan ba da jimawa ba.

Ɗage wannan hani dai ana tsammanin zai janyo sauƙin tafiye-tafiyen ƴan Najeriya zuwa ƙasar ta UAE, ta hanyar huɗar kasuwanci da ci gaba tsakanin ƙasashen biyu.

kano news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp