fidelitybank

DSS za su fara amfani da bindgiar da sua kera

Date:

Hukumar tsaro ta farin kaya a Najeriya (DSS) ta ce nan ba da jimawa ba za ta fitar da makaman da jami’anta suka ƙera.

Darakta Janar na hukumar, Yusuf Bichi ne ya bayyana haka ranar Asabar, a wajen bikin yaye tawagar jami’an da suka samu horo na musamman kan tattara bayanan sirri a Abuja babban birnin ƙasar.

Bichi ya ce nan ba da jimawa ba, DSS za ta fara ”ƙera abin da za ta yi amfani da shi, sannan ta yi amfani da abin da ta ƙera”.

Ya ƙara da cewa ”daga cikin makaman da hukumar ke shirin fitarwa, har da jirage marasa matuƙa”.

Daraktan hukumar ya kuma ce DSS za ta ci gaba da tallafa wa cibiyar nazarin harkokin tsaro ta ƙasar domin samun nasarar yaɗa iliman da za su taimaka wajen tabbatar da tsaro a ƙasar.

Ya kuma yi kira ga jami’an da suka yaye da su yi amfani da ilimin da suka samu wajen kare ƙasar daga ayyukan ɓata-gari.

vanguard (nigeria)

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maƙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...
X whatsapp