fidelitybank

DSS ta yi tsit akan Gwamnan Bankin Najeriya – Femi Falana

Date:

Lauyan kare hakkin dan Adam, Femi Falana ya yi zargin cewa, hukumar tsaro ta farin kaya (DSS) ta yi shiru a kan gwamnan babban bankin Najeriya, Godwin Emefiele.

Falana wanda ya kasance bako a Siyasa A Yau, wani shirin gidan Talabijin na Channels TV ya yi ikirarin cewa an zarge Emefiele shiru ne bisa zargin bada kudin ta’addanci.

Ya koka da cewa irin wannan mataki na iya faruwa ne kawai a jamhuriyar ‘banana’.

Falana yayin da yake amsa tambayoyin da aka yi masa ya ce, “Ba zan iya cewa ba tare da fargabar cewa Mista Godwin Emefiele ba ya nan Nijeriya amma a shiru-shiru jami’an tsaro na jihar suka ce suna neman sa.

“Hakan na iya faruwa ne kawai a jamhuriyar Ayaba inda za a tuhumi Gwamnan CBN da wani babban laifi, wanda shine tallafin ta’addanci,” inji shi.

Gwamnan babban bankin Najeriya (CBN) na fuskantar zarge-zargen kudaden ayyukan ta’addanci, karkatar da kudaden shiga, rancen noma da kuma ayyukan zamba a hada-hadar kasuwanci ta Forex kuma ya kasa zuwa majalisar dokokin kasar domin bayyana dalilin da ya sa aka yi wa naira kwaskwarima da kuma takaita fitar da kudade.

hausa

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp