fidelitybank

DSS ta damke mataimakiyar gwamnan bankin CBN

Date:

Hukumar tsaro ta farin kaya, DSS, ta kama mataimakiyar gwamnan babban bankin Najeriya, Aisha Ahmad, bisa zarge-zargen damfarar hannun jari a bankin Polaris da bankin Titan (Union Bank).

Kakakin DSS, Peter Afunanya, ya shaidawa gidan talabijin na Channels a ranar Lahadin da ta gabata cewa ba zai iya tabbatarwa ko musanta cewa Ahmad na hannunsu ba ko kuma an gayyace shi domin amsa tambayoyi.

A halin da ake ciki kuma, a cewar rahotannin da ke zagaye, ana kuma yiwa Aisha tambayoyi kan yadda bankin Titan ya tara dala miliyan 300 domin kammala sayan bankin Union a shekarar 2022.

A yayin da yake magana kan lamarin, Afunaya ya bayyana cewa, a duk wani bincike da ake yi, ana iya gayyato mutane domin yi musu tambayoyi, kuma ana gudanar da wannan gayyata ne bisa tsarin doka.

Wannan na zuwa ne kimanin watanni biyu bayan da hukumar sirri ta kama tsohon shugaban Ahmad a babban bankin Najeriya CBN, Godwin Emefiele. Tun a lokacin yana hannun DSS.

Platinum Post Hausa ta tuna cewa, an dakatar da Godwin Emefiele a matsayin gwamnan CBN a ranar 9 ga watan Yuni.

nigeria legit news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp