fidelitybank

DSS sun kama mai sayen ƙuri’u a zaɓen Ondo

Date:

Jami’an tsaro na farin kaya, DSS sun kama wani da ake zargi da siyan kuri’u a zaben gwamnan jihar Ondo da ke gudana.

An kama wanda ake zargi da siyan kuri’u da buhu biyu na kudi da ake kyautata zaton an yi shi ne domin jawo hankalin masu kada kuri’a.

An kama shi ne a Ward 4, Polling Unit 007 a wajen makarantar St. Stephen’s Primary School, Akure, Jihar Ondo, da misalin karfe 9:00 na safe a ranar zabe.

A halin da ake ciki, Gwamna Lucky Aiyedatiwa ya kada kuri’arsa a rumfar zabe mai lamba 6, Ward 4 a Obenla, karamar hukumar Ilaje.

Aiyedatiwa dai ya fafata ne domin ya ci gaba da rike kujerar gwamna a zaben fitar da gwani da wasu ‘yan takara 16 daga jam’iyyu daban-daban ciki har da Agboola Ajayi na jam’iyyar PDP.

nnnnews

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan Ɗaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...
X whatsapp