fidelitybank

DSS sun kama mai sayen ƙuri’u a zaɓen Ondo

Date:

Jami’an tsaro na farin kaya, DSS sun kama wani da ake zargi da siyan kuri’u a zaben gwamnan jihar Ondo da ke gudana.

An kama wanda ake zargi da siyan kuri’u da buhu biyu na kudi da ake kyautata zaton an yi shi ne domin jawo hankalin masu kada kuri’a.

An kama shi ne a Ward 4, Polling Unit 007 a wajen makarantar St. Stephen’s Primary School, Akure, Jihar Ondo, da misalin karfe 9:00 na safe a ranar zabe.

A halin da ake ciki, Gwamna Lucky Aiyedatiwa ya kada kuri’arsa a rumfar zabe mai lamba 6, Ward 4 a Obenla, karamar hukumar Ilaje.

Aiyedatiwa dai ya fafata ne domin ya ci gaba da rike kujerar gwamna a zaben fitar da gwani da wasu ‘yan takara 16 daga jam’iyyu daban-daban ciki har da Agboola Ajayi na jam’iyyar PDP.

ng news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp