fidelitybank

Doma United na cigiyar mai tsaron ragarta

Date:

Kungiyar Doma United, ta sanar da bacewar mai tsaron ragarta Abdullahi Zalli.

A wata sanarwa da kungiyar da ke Gombe ta fitar a ranar Juma’a, Zalli ya tafi ne tun ranar Litinin 13 ga watan Maris.

Dan wasan, a cewar kulob din, ya bar sansanin kungiyar ba tare da izini ba.

Zalli kuma ya kasa kulla alaka da kulob din, tun bayan bacewarsa kwatsam.

Kungiyar ta Doma United ta yi gargadin cewa duk wani kulob ko wakili da zai tuntubi Zalli domin yin cinikinsa ba tare da amincewar su ba na fuskantar hadarin kara a gaban kuliya, domin kuwa dan wasan ya kulla yarjejeniya da su.

Kungiyar kwallon kafa ta Savannah Tigers ta fara haskawa a gasar firimiya ta Najeriya a bana.

vanguard newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp