fidelitybank

Dole ne Muslmai da Kiristoci su hada kai don goyawa Falasɗinawa – Femi Kayode

Date:

Tsohon Ministan Sufurin Jiragen Saman Najeriya, Cif Femi Fani-Kayode ya ce dole Musulmi da Kirista baki ɗaya su haɗa ƙarfi da ƙarfe wajen goya wa Falasɗinawa baya.

Ya bayyana hakan ne a taron Ranar Aƙsa da ƙungiyar wayar da kan Musulmi ta Muslim Awareness International (MAI) wanda ya gudana a Filin Wasa na ƙasa da ke Surulere a Legas.

Sauran waɗanda suka yi jawabi a wajen taron sun haɗa da darakta a MURIC Farfesa Lakin Akintola da Sheikh Sheikh Dhikrullahi Shafi’i.

Fani-Kayode ya daɗe yana caccakar Isra’ila a kan kisan kiyashin da ya ce tana yi wa Falasɗinawa, sannan ya ƙara da cewa Musulmi da Kiristan Najeriya dole su goya wa Falasɗinawa baya a ƙoƙarin Isra’ila na mamaye zirin Gaza.

A cewarsa, “an kasha maza da mata da ƙananan yara. An kashe Musulmi da Kirista, an tarwatsa Masallatai da Coci-coci. Suna yunƙurin shafe komai ne,” kamar yadda muka kalato daga jaridar Daily Trust.

vgn news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp