fidelitybank

Dole ne mu yabawa Tinubu – Biden

Date:

Shugaban kasar Amurka, Joe Biden ya yabawa shugaba Bola Tinubu na Najeriya bisa “karfin jagoranci. ”

Biden ya yi tsokaci na musamman kan yadda Tinubu ya yi maganin rikicin da juyin mulkin Jamhuriyar Nijar ya haddasa.

Shugaban na Amurka ya kuma amince da matakan da gwamnati mai ci ta dauka na “gyara tattalin arzikin Najeriya”.

Daga nan sai Biden ya gode wa Tinubu kan “karfin shugabancinsa” a matsayinsa na shugaban kungiyar raya tattalin arzikin kasashen yammacin Afirka, ECOWAS, wajen kare dimokuradiyya da kiyaye doka a Nijar da ma sauran yankuna.

Biden ya kara da cewa, “Gayyatar Najeriya zuwa taron G20, amincewa da muhimmiyar rawar da Najeriya ke takawa a duniya a matsayin dimokiradiyya da tattalin arziki mafi girma a Afirka yayin da sojoji suka kwace,” in ji Biden.

news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp