fidelitybank

Dole ne mu ladaftar da Lakcarorin da suke yi wa ɗalibai fyaɗe – Ministan Ilimi

Date:

Ministan Ilimi, Farfesa Tahir Mamman, ya gargadi malaman jami’o’i kan cin zarafi da ake yi a harabar jami’o’in, yana mai jaddada cewa ma’aikatar za ta yi taka-tsan-tsan da masu aikata irin wadannan ayyuka.

Mamman ya yi wannan gargadin ne a Abuja ranar Alhamis a lokacin da ya karbi rahoton kwamitin kan cin zarafin da shugaban tsangayar shari’a na Jami’ar Calabar, Farfesa Cyril Ndifo ya yi.

Ya ce cin zarafi na fyaɗe babban laifi ne wanda dole ne a yi hukunci mai tsauri a duk lokacin da ya faru.

A cewarsa, ma’aikatar za ta yi duk mai yiwuwa na dan Adam wajen dakile munanan tashe-tashen hankula a cibiyoyin ilimi.

spw news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama ɗan kasar China da zargin kai wa ƴan Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...

Farashin man fetur ya tashi bayan Isra’ila ta kai wa Iran hari

Farashin man fetur a kasuwannin duniya ya tashi bayan...

Isra’ila ta kashe manyan Jami’an tsaron Iran su biyar

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

Isra’ila ta kashe Manyan Jami’an Iran biyar a hare-hare

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

A dawo da tallafin aikin Hajji ga maniyyatan Najeriya – Ndume

Jagoran ƴan kwamitin majalisar dattijawa kan harkokin ƙasashen waje...

A na fargabar mutuwar dukkanin fasinjojin jirgin Indiya da ya yi hatsari

Kamfanin dillancin labaru na AP ya rawaito cewa, shugaban...

An kwashe wasu daga cikin Gawarwakin da Jirgi ya fada cikin gidaje a Indiya

Ƙungiyar likitoci ta ƙasar Indiya (FAIMA), ta ce an...

Tinubu ya mayar da martani kan mayar da Najeriya tsarin jam’iyya daya

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya mayar da martani game...

Zan cigaba da sa yawan jini ga maƙiya Tinubu – Wike

Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, ya sha alwashin...

Tinubu zai magantu a kan ranar Dimokradiyya

Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai yi jawabi ga...
X whatsapp