fidelitybank

Dole ne mu kyautatawa jama’a saboda rage kiyayyar mu – Ƴan sanda

Date:

Hukumar ƴan sanda, za ta cigaba da kara wa jami’ai karin girma idan ‘yan sanda sun nuna hali mai kyau, a  cewar rundunar.

A halin yanzu dai hukumar ‘yan sanda ta na duba yiwuwar kara wa wasu jami’ai karin girma a rundunar ‘yan sandan Najeriya amma tana duban ma’aikata masu nagarta da kyawawan halaye.

Mataimakin babban sufeton ‘yan sanda na shiyyar Calabar shiyya ta shida, Kola Kamaldeen ne ya bayyana haka jiya Alhamis a lokacin da ya yi wa wasu sabbin jami’ai shida da aka karawa girma girma a shiyyar zuwa mukamin Sufetan ‘yan sanda (SP).

“Hukumar PSC da Sufeto Janar na ‘yan sanda, Usman Baba suna duba yiwuwar kara wa wasu manyan jami’ai karin girma a kai a kai domin jin dadin kokarinsu.

“Duk da haka, ba za su yi haka ba tukuna idan ba mu daina cin mutuncin jama’a ba,” in ji Kamaldeen.

“Dole ne mu kyautata wa jama’a don rage yawan kiyayyar da suke yiwa ‘yan sanda.”

Jami’ai shida da aka yiwa karin girma sun hada da Nelson Okpabi, PRO na shiyyar, Anne Duru mai kula da shiyyar, Bala Hassan, shugaban sashin sa ido na shiyyar, Innocent Ibor, provost shiyar, Patience Larry, babban jami’in ma’aikata da Etim Udobong. jami’in sufuri na shiyyar.

taraba state today news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp