fidelitybank

Dole ne a yi adalci akan fashewar motar iskar Gas a Jigawa – Gwamnati

Date:

Gwamnatin jihar Jigawa ta ce, dole ne a yi adalci tare da hukunta wadanda aka samu da hannu akan fashewar iskar gas da ta shafa a jihar kwanan nan.

Mataimakin gwamnan jihar Malam Umar Namadi ya bada wannan tabbacin lokacin da ya ziyarci Hakimin Babura Sarkin ban Ringim Nata`ala Mustapha a fadar sa.

Motar da ake zargin tana dauke ne da bututun iskar gas ta fashe a yayin da jami’an kwastam suka bi ta kan iyakar kasar.

Mutane 6 ne suka jikkata, kana shaguna goma sha bakwai da gidaje biyu sun lalace a lamarin.

Mataimakin Gwamnan yayin da yake jajantawa wadanda lamarin ya rutsa da su ya ce, gwamnatin jihar ta damu matuka da faruwar lamarin kuma ta dukufa wajen shawo kan lamarin.

assu news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Mutane 12 sun mutu a wani hatsari a Kano – FRSC

Hukumar Kiyaye Haddura ta Ƙasa (FRSC) reshen Kano, ta...

Masarutar Rano ta haramta aurar da Yaran da ba su kammala karatun Firamare ba

Masarautar Rano a Kano ta haramta cire yarinya daga...

Matatar Dangote za ta fara jigilar mai kyauta ga gidajen mai

Matatar man Dangote za ta fara jigilar mai kyauta...

An sassata rikicin da aka shafe shekaru 30 kan Masallacin Sharada da Islamiyya

Tsohon dan takarar gwamnan Kano, Malam Sha’aban Ibrahim Sharada,...

Duk da kalubalen ‘yan siyasa a Kano mun shirya a zaben cike gurbi – INEC

Kwamishinan hukumar zaɓe mai zaman kanta (INEC) reshen jihar...

Barau ya jagorancin gangamin zaben cike gurbi a Kano

Barau ya samu rakiyar Karamin Ministan Gidaje da Raya...

Gwamnatin Kano ta kara fadada shirin matasa 

Gwamna Abba Kabir Yusuf na Jihar Kano ya sake,...

An kaiwa Malamin addini hari a Kano bayan an jikatasu da Matarsa

Wani malamin addinin Musulunci, Malam Kabir Idris, da matarsa...

Kotun Kano ta daure wata Mata da ake zargin ta tsafe su

Kotun Majistiri mai lamba 7 da ke Nomansland, ƙarƙashin...

Dalibi ya kashe kansa a cikin Jami’a

Hukumar jami'ar Obafemi Awolowo da ke jihar Osun, sun...

Gobara na cigaba da lakume wasu yankunan Turai

Gobarar daji na ci gaba da ruruwa a sassan...

An kama Fursunoni 7 da suka tsere daga gidan kurkukun jihar Nasarawa

Hukumar kula da gidajen yari a Najeriya ta ce...
X whatsapp