fidelitybank

Dole ne a rinƙa karanta alƙawarin yin biyayya ga ƙasa yayin gudanar da taro – Tinubu

Date:

Shugaban ƙasa, Bola Tinubu, ya wajabta karanta alkawarin biyayya ga Najeriya a duk tarukan gwamnati da na jama’a a kasar.

Kakakin shugaban kasar Ajuri Ngelale ne ya bayyana haka cikin wata sanarwa ranar Alhamis inda ya ce yin hakan nuna girmamawa ne ga kasa da kuma karfafa biyayya ga dokokin kasa tare da alkinta al’adu da martaba kasa.

Shugaban ya jaddada bukatar yin biyayya ga manufofin kasa da nuna kima ga dokokin kasa.

Taken na yi wa Najeriya alkawarin biyayya wanda Tinubu ya ce a yi bayan rera taken kasa, na neman yan kasa su zama masu gaskiya da biyayya ga kasarsu.

Umarnin ya zo ne daidai lokacin da Najeriya ke fama da rikice-rikice da tashin hankali tsakanin arewaci da kudancin kasar.

legitnew

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tarzomar kama baƙin haure a Amurka na yamutsa hazo

An shiga rana ta uku a tarzomar da ake...

Alhazai sun kammala aikin Hajji bana

A ranar Lahadin da ta gabata ne alhazai miliyan...

Tinubu gyaran ƙasa za ka mayar da kai ba zaɓen 2027 ba – ACF

Ƙungiyar Tuntuɓar Juna ta Arewacin Najeriya, ta yi kira...

Ƴan Jagaliya sun caka wa Matashi kuwa lokacin da ya zo karɓar naman Sallah a Kano

Matashi Ibrahim Mahmud ya rasu sakamakon caka masa wuƙa...

Kallo Ya Koma Sama: Elon Musk zai fuskanci mummunar sakamako – Trump

Ana ci gaba da takun saka tsakanin shugaban Amurka...

Zulum ya miƙa kyautar Naira miliyan 100 ga iyalan Sojojin da aka kashe

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno, ya bai...

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...
X whatsapp