fidelitybank

Dole masu hakar ma’adanai su biya inshora ga ma’aikatan su – Gwamnati

Date:

Gwamnatin Tarayya ta tilastawa kamfanonin haƙar ma’adanai yin inshora ga ma’aikatan su, domin bayar kariya gare su idan wani haɗari ya faru.

Ministan ma’adanan ƙasar, Dele Alake, ya daga yanzu gwamnati ba za ta sake amincewa da lasisin duk wani kamfanin haƙar ma’adanai da bai nuna ƙwaƙwarar shaidar cika ƙa’idojin gudanar da aiki ba.

Ministan ya na magana ne lokacin da ya kai ziyarar ta’aziyya da jaje a jihar Neja, inda ƙasa ta rufta da masu haƙar ma’adanai a ƙauyen Galkogo na ƙaramar hukumar Shiroro.

Ya ce gwamnati za ta tabbatar da bin duk hanyar da ta dace domin kare afkuwar irin wannan matsala a nan gaba, dmin haka ta faraɓullo da irin wannan mataki.

Hukumar bayar da agajin gaggawa ta jihar Neja a Najeriya (NSEMA) ta ce kimanin mutum 30 ne ake fargabar sun mutu sakamakon zaftarewar kasar da ta auku a wani wurin hakar ma’adinai, a ranar Litinin.

Hukumomin jihar sun ce ana ci gaba da aikin ceton mutanen da ƙasar ta rufta da su, duk da cewa ana samun koma baya a aikin saboda ruwan sama da kuma ƙalubalen tsaro a yankin.

news nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp