fidelitybank

Dole dan takara ya kawo takardar murabus kafin tantance shi – APC

Date:

Ministoci da masu rike da mukaman siyasa da ke neman mukaman zabe na shirin bayyana a gaban kwamitin tantancewa na jam’iyyar All Progressives Congress (PAC) dauke da kwafin wasikunsu na murabus da amincewa.

Wannan ci gaban ya biyo bayan umarnin da shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayar a ranar Larabar da ta gabata, na cewa duk mambobin majalisar ministocinsa da ke da muradin siyasa su bar ofisoshinsu a ranar Litinin, 16 ga watan Mayu ko kuma kafin ranar Litinin.

Wasu daga cikin ministoci da masu rike da mukaman siyasa sun fara yin murabus daga nadin nasu bayan umarnin shugaban kasa.

Mambobin majalisar ministocin da suka yi murabus sun hada da karamin ministan ilimi Emeka Nwajiuba; Ministan harkokin Neja Delta, Godswill Akpabio; Ministan Kimiyya da Fasaha, Ogbonnaya Onu; da Ministan Sufuri, Rotimi Amaechi.

naija news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Taimakon da Dantata ya ke yi wa Al’umma tarihi ba zai manta da shi ba – Akpabio

Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio, ya bayyana alhininsa...

Gwamnan Kano ya sauya wa hukumar Wasanni suna

Gwamna Abba Yusuf na jihar Kano ya sauya wa...

Dalilin da ya sa Wake ya karye a Najeriya – Ĉ˜ungiyar Manoma

Ĉ˜ungiyar manoman wake a kasar nan, ta bayyana amfani...

Masu shan Taba Sigari sun shiga rudani a Faransa da firgici

A yau ne sabbin dokokin hana shan taba a...

Ni da Wike tif da taya ne – Fubara

Dakataccen gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara ya ce, babu...

Za a yi jana’izar Dantata a ranar Litinin

Babban sakataren marigayi Alhaji Aminu Dantata, Mustapha Abdullahi Junaid,...

Talauci da rashin tsaro na iya barazana ga zaɓen 2027 – Rahoto

Ĉ˜ungiyar fafutikar kare haĈ™Ĉ™in ɗan'adam da tabbatar da dimokuraɗiyya...

Tinubu ya aike da sakon ta’aziyya ga iyalan Dantata

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya aike da saĈ™on ta'aziyarsa...

Dangantaka tsakanin Amurka da Canada ta yi tsami

Shugaban Amurka Donald Trump ya ce zai yanke dukkan...

An yi jana’izar Kwamandojin sojinta da masana nukiliyar Iran da Isra’ila ta kashe

Iran ta gudanar da jana'izar mutum 60, ciki har...

Za a binne Attaijirin dan kasuwar nan na Kano Dantata a Dubai

Allah ya yi wa attajirin ɗan kasuwar nan na...

Dalori ne ya maye gurbin Gnaduje a shugabancin APC

Mataimakin shugaban jam'iyyar APC na yankin arewa, Ali Bukar...
X whatsapp