fidelitybank

Dole ce ta sanya Buhari komawa Abuja maimakon zuwa duba lafiyar sa Landan – Garba Shehu

Date:

Babban mataimaki na musamman ga shugaban kasa Muhammadu Buhari kan harkokin yada labarai, Malam Garba Shehu, ya bayyana cewa, dole ne shugaban kasa ya koma Abuja bayan kammala aikinsa da wuri a birnin Nairobi na kasar Kenya.

Politics Nigeria ta rawaito cewa, Shehu ya bayyana cewa, Buhari bai fasa zuwa birnin Landan na kasar Birtaniya ba, inda ya kara da cewa, shugaban zai tafi Landan ranar Lahadi 6 ga watan Maris.

Ya ce: “A’a, bai fasa tafiyarsa zuwa Landan ba. Har yanzu shirin ya na nan. Ya gama ziyarar aikin sa ne a Kenya, kuma ya dawo da wuri. Sannan za tafi zuwa Landan ranar Lahadi ne.”

Idan za ku tuna a safiyar yau ne Buhari ya koma Abuja ba zato ba tsammani, bayan ya halarci taron Majalisar Dinkin Duniya kan muhalli a birnin Nairobi na kasar Kenya.

Wannan dai ya saba wa shirin da ke kunshe cikin wata sanarwar manema labarai da fadar shugaban kasar ta fitar a baya, inda ta bayyana cewa shugaban zai wuce birnin Landan domin duba lafiyarsa bayan shirin na Kenya.

spw

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar Æ´an Æ™asarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...
X whatsapp