fidelitybank

Dole ɗan takarar APC ya fito daga Arewa idan ana so jam’iyyar ta samu nasara – Kalu

Date:

Bulaliyar majalisar dattawa, Orji Kalu, ya ce fitowar Atiku Abubakar a matsayin dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar PDP ya sa jam’iyyar APC ta zabi dan takararta daga yankin Arewa idan har jam’iyyar ta ci gaba da rike mulki a 2023.

Kalu, a wata sanarwa da ya fitar jim kadan bayan an ayyana Abubakar a matsayin wanda ya lashe zaben fidda gwani na jam’iyyar PDP na ranar Asabar, musamman ya ce jam’iyyar APC ta zabi dan takararta daga yankin Arewa maso Gabas domin Abubakar dan yankin ne.

Kalu, tsohon gwamnan jihar Abia, ya takaita zabin ne ga shugaban majalisar dattawa, Ahmad Lawan, wanda ya fito daga jihar Yobe a Arewa maso gatbas.

Lawan na daya daga cikin masu neman takarar shugaban kasa a jam’iyyar APC.

Mataimakin shugaban kasa na yanzu, Yemi Osinbajo, tsohon gwamnan Legas, Bola Tinubu, da tsohon ministan sufuri, Rotimi Amaechi, na daga cikin jiga-jigan ‘yan takarar shugaban kasa a jam’iyyar APC.

naija news legit

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Amurka ta tafka babban kuskure – Iran

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya yi Alla-wadai...

Trump ya yaudari Amurkawa da Iran – Aragachi

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya bayyana cewa...

Sai an hukunta Mutanen da suka kashe ƴan ɗaurin aure – Uba Sani

Gwamnan jihar Kaduna Uba Sani ya yi Alla-wadai da...

An fara binciken fashewar wani abu da ya kashe mutane 5 da jikkata da dama a Kano

Wani abin fashewa da ake tunanin bom ne ya...

An samu fashewar wani abu a kamfanin ƴan Chana a Kano

An samu fashewar wani abu a Kamfanin Ƙarfe na...

Ma’aikacin kamfani ya kashe abokin aikinsa a Kano

Rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta ya...

Kotu ta ɗaure Matashin da yake tare titi a Kano da sunan barƙwanci

Kotun majistire da ke unguwar Nomansland a Kano, karkashin...

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama ƴan Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na ƙasa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...
X whatsapp