fidelitybank

Direban Tanka da Yaronsa sun rasu bayan Motar man fetur ta kama da wuta a Oyo

Date:

Wasu mutum biyu sun mutu a wata gobarar Tankar mai da ta afku a wani gidan mai a jihar Oyo.

Hukumar kashe gobara ta jihar ta ce lamarin ya faru ne a karamar hukumar Oluyole na jihar.

Sanarwar ta hukumar ta fitar yau Talata ta tabbatar da afkuwar lamarin, inda ta ce “direban Tankar da kuma yaronsa ne suka rasa ransu”.

Shugaban hukumar Yemi Akinyinka ya ce bayan samun labarin abin da ya faru ne suka aika jami’ansu don su je su kashe wutar da safiyar yau, kamar yadda gidan talabijin na Channels ta ruwaito.

“Abin takaici direban tankar da kuma yaronsa sun Æ™one Æ™urmus,” in ji Akinyinka.

Bincike da aka gudanar zuwa yanzu ya nuna cewa tankar ta kwace wa direban bayan da burkinsa ya kasa aiki, abin da ya janyo ta kama da wuta.

tribune

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Makami mai Linzami ya faÉ—a kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta Æ™addamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo Æ™arshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar Æ´ansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin Æ´an Æ™asarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a Æ™yale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maÆ™ale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi É—an shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...
X whatsapp