fidelitybank

Dino ba zai iya zama gwamnan jihar Kogi ba – Wike

Date:

Gwamna Nyesom Wike na jihar Ribas, ya ce, Dino Melaye, ba zai iya zama gwamnan jihar Kogi ba.

Wike ya yi gargadin cewa PDP za ta gaza idan Melaye ya fito a matsayin dan takarar gwamna.

Da yake jawabi ga zababbun ‘yan jarida a Fatakwal, babban birnin jihar Ribas, Wike ya jaddada cewa, tsohon Sanatan Kogi ta Yamma bai da karfin tafiyar da mulki a jiha.

A cewar Wike: “Idan ka ba Dino tikitin takarar gwamna, ka san zai gaza; babu yadda zai yi nasara. Me yasa mutanen Kogi za su ce za su zabi dan takara irin Dino?

“Mutane ba za su iya zaben Dino ba, saboda shi dan Kogi ne; Dino ba shi da abin da ake bukata na mulkin jihar ko ya zama gwamna. Ba ta hanyar zuwa talabijin don yin wasan kwaikwayo ko zagin Wike ba. ”

A makon jiya ne Melaye ya shiga takarar gwamnan jihar Kogi a daidai lokacin da jam’iyyar PDP ke shirin gudanar da zaben fidda gwani a jihar.

vanguard news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp