fidelitybank

David Moyes ya maye gurbin Sean Dyche a Everton

Date:

Ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Everton ta kammala ɗaukar David Moyes a matsayin kocin ƙungiyar a karo na biyu.

Mai shekara 61, ya sanya hannu kan kwantiragin shekara biyu da rabi a Goodison Park, bayan da ƙungiyar ta kori Sean Dyche a ranar Alhamis.

Yanzu haka Everton na matsayi na 16 a kan teburin Premier, bayan da ta yi nasara sau uku kacal a wasa 19 da ta buga a kakar bana.

Bayan sanya hannu a ƙungiyar, sabon kocin ɗan asalin Scotland ya alƙawarta mayar da Everton kan ganiyarta musamman a gasar Premier.

David Moyes ya taɓa horas da Everton daga 2002 zuwa 2013 kafin ya koma Manchester United.

Sai dai ya raba gari da United bayan wata 10 kacal, inda ya koma Real Sociedad daga bisani ya koma Sunderland sai kuma West Ham.

Kocin ya kasance ba shi da ƙungiya tun bayan barin West Ham, wadda ya ɗaukar wa kofin Europa Conference League a 2023

general news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Najeriya na neman dala biliyan 25 na bututun iskar gas zuwa Turai

Najeriya na neman dala biliyan 25 a matsayin kuɗin...

‘Yan sa-kai biyu ne suka mutu a harin da muka kai Zamfara – Sojoji

Rundunar sojin sama ta Najeirya ta tabbatar da kai...

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaɗan wajen tsaron ƙasa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haɗin...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...
X whatsapp