fidelitybank

Dara ta ci gida: ‘Yan bindiga sun sace matar jami’in tsaro mai tattara bayanai

Date:

Wasu ‘yan bindiga sun sace matar babban jami’in rundunar tattara bayanan sirri ta rundunar tsaro da bayar da agaji ta KASA da aka fi sani da Civil Defence, (NSCDC) a Jihar Nasarawa.

Jaridar Daily Trust ta ruwaito cewa barayin sun je gidan Mukaddashin Babban Kwamanda Apollos Dandaura a Lafia babban birnin jihar, dauke da bindigogi kirar AK-47, inda suka rika harbi domin tsorata jama’a kafin su yi gaba da matar.

Bayanai sun nuna cewa maharan sun harbi kanin kwamandan wanda shi ma jami’in rundunar ne a jihar, lokacin da suka kai harin da mislain karfe 8:30 na dare jiya Laraba.

Kakakin rundunar a jihar ta Nasarawa Mr Jerry Victor, wanda ya tabbatar wa da jaridar lamarin ya ce har yanzu ba a gano inda ‘yan bindigar suke ba.

Ya kara da cewa jami’ai sun bazama domin ceto ta ba tare da wata illa ba. Sannan ya ce zuwa yanzu barayin ba su tuntubi rundunar ko iyalin ba.

latest news in nigeria today 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin Æ´an Æ™asarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a Æ™yale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maÆ™ale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi É—an shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin Æ´an Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taÉ“a barin Iran ta Æ™era makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...
X whatsapp