fidelitybank

Dantara ya doke mataimakin gwamna a zaben fidda gwani a Katsina

Date:

Da sanyin safiyar Juma’a ne kungiyar ‘yan jam’iyyar All Progressives Congress (APC) reshen jihar Katsina ta zabi tsohon Darakta Janar na Hukumar Kula da Kananan Hukumomin Najeriya, Dakta Dikko Radda, a matsayin dan takararta a zaben gwamna na 2023.

Radda ya doke sauran ‘yan takara takwas inda ya zama zakara.

Jami’in zaben fidda gwani, Barista Kaka Lawa ne ya sanar da sakamakon zaben a wurin gudanar da atisayen, filin wasa na Muhammed Dikko, Katsina.

Lawan ya ce Radda ya samu kuri’u 506 inda ya doke sauran ‘yan takara.

Ragowar ’yan takarar da kuma zabukan da suka samu sun hada da: tsohon sakataren gwamnatin jihar, Muhammed Inuwa, 442; Tsohon Manajan Daraktan Kamfanin Tsaro da Buga na Najeriya, Alhaji Abbas Masanawa, 436; Musa Dangiwa,220; Tsohon kwamishinan tsare-tsare na kasafin kudi na jihar, Hon. Faruq Jobe, kuri’u 71; da mataimakin gwamnan jihar, Manir Yakubu, da kuri’u 65.

Sauran kuma makinsu sun hada da Abubakar Yaradua, kuri’u 32; Alhaji Umar Baure, kuri’u 8; da A. Dauda, kuri’u 7

assu today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp