fidelitybank

Dantara ya doke mataimakin gwamna a zaben fidda gwani a Katsina

Date:

Da sanyin safiyar Juma’a ne kungiyar ‘yan jam’iyyar All Progressives Congress (APC) reshen jihar Katsina ta zabi tsohon Darakta Janar na Hukumar Kula da Kananan Hukumomin Najeriya, Dakta Dikko Radda, a matsayin dan takararta a zaben gwamna na 2023.

Radda ya doke sauran ‘yan takara takwas inda ya zama zakara.

Jami’in zaben fidda gwani, Barista Kaka Lawa ne ya sanar da sakamakon zaben a wurin gudanar da atisayen, filin wasa na Muhammed Dikko, Katsina.

Lawan ya ce Radda ya samu kuri’u 506 inda ya doke sauran ‘yan takara.

Ragowar ’yan takarar da kuma zabukan da suka samu sun hada da: tsohon sakataren gwamnatin jihar, Muhammed Inuwa, 442; Tsohon Manajan Daraktan Kamfanin Tsaro da Buga na Najeriya, Alhaji Abbas Masanawa, 436; Musa Dangiwa,220; Tsohon kwamishinan tsare-tsare na kasafin kudi na jihar, Hon. Faruq Jobe, kuri’u 71; da mataimakin gwamnan jihar, Manir Yakubu, da kuri’u 65.

Sauran kuma makinsu sun hada da Abubakar Yaradua, kuri’u 32; Alhaji Umar Baure, kuri’u 8; da A. Dauda, kuri’u 7

the sun newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Trump ya lafta wa ƙasashen Tarayyar Turai da Mexico harajin kashi 30

Shugaban Amurka Donald Trump ya lafta wa ƙasashen ƙungiyar...

INEC ta ce za ta buɗe shafin intanet domin rajistar sababbin jam’iyyu

Huhukumar zaɓe mai zaman kanta, INEC, ta ce nan...

EFCC na neman Rabi’u Auwalu Tijjani ruwa a jallo a Kano

Hukumar da ke yaki da masu yi wa tattalin...

An gano musabbabin hatsarin jirgin saman Indiya

Masu bincike sun bayyana sakamako na farko-farko game da...

Amurka ta haramta wa shugaban kasar Cuba shiga kasar

Amurka a karon farko ta ƙaƙaba takunkumi kan shugaban...

An kashe mutum 6,800 tare da sace 5,402 a 2025 Najeriya – Rahoto

Alƙaluma na nuna cewa an kashe mutum dubu shida...

Najeriya ba za ta karbi ‘yan ciranin Venezuela ba da Amurka za ta ba mu – Najeriya

Ministan harkokin wajen Najeriya, Yusuf Tuggar ya ce ƙasar...

Bafarawa ya kafa sabuwar kungiya

Wasu shugabanni da sauran masu ruwa da tsaki daga...

An fara shirye-shiryen aikin Hajjin badi a Najeriya

Hukumar Alhazan Najeriya ta fara shirhin aikin hajjin 2026...

Na tsallake rijiya da baya lokacin Goodluck – Shettima

Mataimakin shugaban Najeriya, Kashim Shettima ya ce shi ne...

Ya kamata shugabancin Najeriya ya ci gaba da zama a hannun ƴan Kudu

Ministar al'adu ta Najeriya, Hannatu Musawa ta ce ya...

Rashin abinci mai gina jiki Najeriya ce kan gaba a Afirka ta biyu a duniya

Babbar mai taimaka wa shugaban Najeriya Bola Tinubu kan...
X whatsapp