fidelitybank

Dangote zai gina rumbum man fetur da dizel a Namibia

Date:

Matatar mai ta Dangote da ke Najeriya za ta gina wani rumbun ajiyar man fetur a ƙasar Namibiya domin adana ganga miliyan 1.6 na man fetur da dizel domin sayarwa a ƙasashen kudancin Afirka.

Kamfanin dillancin labarai na Reuters ya ambato wasu majiyoyi na cewa za a yi amfani da rumbun wajen yin hada-hadar fetur a ƙasashen Botswana, da Namibiya, da Zambiya, da kuma Zimbabwe.

Haka kuma, Dangote na duab yiwuwar fara kai man fetur zuwa ƙasar Jamhuriyar Dimokuraɗiyyar Kongo.

Wani jami’i a hukumar kula da tashoshin jiragen ruwan Namibiya ya tabbatar wa Reuters shirin, yana mai cewa za a gina ma’adanar ne a yankin Walvis Bay da ke ƙasar.

A watan da ya gabata ne wata majiya ta bayyana cewa matatar Dangote ta fara sayar da mai zuwa nahiyar Asiya, karon farko da matatar ta yi hakan a wajen nahiyar yammacin Afirka.

the sun newspaper today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Rashin abinci mai gina jiki Najeriya ce kan gaba a Afirka ta biyu a duniya

Babbar mai taimaka wa shugaban Najeriya Bola Tinubu kan...

Gwamnatin Najeriya ta ciyo bashin dala miliyan 747

Najeriya ta karɓo bashin dala miliyan 747 daga bankunan...

Ba don Tinubu ba ko zaɓen fitar da gwani Buhari ba zai ci ba

Babban mai taimaka wa Shugaba Tinubu kan kafofin yaɗa...

Majalisa ta gayyaci Gwamnan Filato kan tsaron jihar

Kwamitin wucin gadi kan matsalolin tsaron jihar Filato na...

Sojoji sun sun kashe ‘yan Boko Haram 24

Rundunar Sojoji ƙarƙashin rundunar 'Operation Hadin Kai' mai yaƙi...

Dangote zai gina rumbum man fetur da dizel a Namibia

Matatar mai ta Dangote da ke Najeriya za ta...

Dangote ya rage farashin litar mai zuwa ₦820

Kamfanin matatar man Dangote ya rage farashin litar mai...

Dubai ta sake tsaurara matakan bai wa ‘yan Najeriya biza

Haɗaɗɗiyar Daular Larabawa, UAE ta sake sanya wasu dokoki...

‘Yan Bindigar Katsina ‘yan asalin jihar mu ne – Gwamna

Gwamnan Katsina Umaru Dikko Radda ya ce galibin 'yan...

Zan yi wa ADC aiki ina cikin jam’iyyar PDP – Sule Lamido

Jigo a babbar jam’iyyar hamayya ta PDP a Najeriya...

Buhari da Tinubu kan su a hade ya ke – Garba Shehu

Mai magana da yawun tsohon Shugaban kasa, Muhammadu Buhari...

Ganduje ya kama aiki a hukumar kula da filayen jirgin sama

Tsohon shugaban jam'iyyar APC mai mulki, Abdullahi Ganduje, ya...
X whatsapp