fidelitybank

Dangote zai gina rumbum man fetur da dizel a Namibia

Date:

Matatar mai ta Dangote da ke Najeriya za ta gina wani rumbun ajiyar man fetur a ƙasar Namibiya domin adana ganga miliyan 1.6 na man fetur da dizel domin sayarwa a ƙasashen kudancin Afirka.

Kamfanin dillancin labarai na Reuters ya ambato wasu majiyoyi na cewa za a yi amfani da rumbun wajen yin hada-hadar fetur a ƙasashen Botswana, da Namibiya, da Zambiya, da kuma Zimbabwe.

Haka kuma, Dangote na duab yiwuwar fara kai man fetur zuwa ƙasar Jamhuriyar Dimokuraɗiyyar Kongo.

Wani jami’i a hukumar kula da tashoshin jiragen ruwan Namibiya ya tabbatar wa Reuters shirin, yana mai cewa za a gina ma’adanar ne a yankin Walvis Bay da ke ƙasar.

A watan da ya gabata ne wata majiya ta bayyana cewa matatar Dangote ta fara sayar da mai zuwa nahiyar Asiya, karon farko da matatar ta yi hakan a wajen nahiyar yammacin Afirka.

latest news in lokoja, kogi state

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp