fidelitybank

Dangote na cigaba da sauke farashin man fetur

Date:

Matatar man Dangote ta rage farashin man fetur daga naira 950 zuwa 890, inda ragin ya fara aiki tun daga jiya Asabar 1 ga watan Fabarairun 2025.

A bayanin da matatar ta fitar ta nuna cewa ta yi ragin ne saboda raguwar farashin ɗanyen mai a kasuwar duniya.

Matatar ta ce hakan na daga ƙudurinta na tabbatar da gaskiya da adalci a harkar, a duk lokacin da aka samu rangwame a kasuwar duniya ita ma ta yi hakan ta yadda al’umma za su amfana.

Ta kara da cewa ta yi amanna ragin zai sa a samu saukin farashin a faɗin Najeriya, wanda hakan ta ce zai sa a samu saukin farashin kaya da ayyuka da saukin rayuwa gaba ɗaya.

Matatar ta kuma yi kira ga ‘yankasuwa masu sayar da man da su bayar da hadin kai ta wannan fanni domin ganin al’ummar Najeriya sun amfana da sauƙin.

nigeria news today 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...
X whatsapp