fidelitybank

Dangote na cigaba da sauke farashin man fetur

Date:

Matatar man Dangote ta rage farashin man fetur daga naira 950 zuwa 890, inda ragin ya fara aiki tun daga jiya Asabar 1 ga watan Fabarairun 2025.

A bayanin da matatar ta fitar ta nuna cewa ta yi ragin ne saboda raguwar farashin ɗanyen mai a kasuwar duniya.

Matatar ta ce hakan na daga ƙudurinta na tabbatar da gaskiya da adalci a harkar, a duk lokacin da aka samu rangwame a kasuwar duniya ita ma ta yi hakan ta yadda al’umma za su amfana.

Ta kara da cewa ta yi amanna ragin zai sa a samu saukin farashin a faɗin Najeriya, wanda hakan ta ce zai sa a samu saukin farashin kaya da ayyuka da saukin rayuwa gaba ɗaya.

Matatar ta kuma yi kira ga ‘yankasuwa masu sayar da man da su bayar da hadin kai ta wannan fanni domin ganin al’ummar Najeriya sun amfana da sauƙin.

opra news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp