fidelitybank

Dangiwa ya tsallake bayan majalisa ta tantance shi a matsayin Minista

Date:

Majalisar dattawa ta tantance Ahmed Musa Dangiwa daga jihar Katsina.

Dangiwa tsohon shugaban bankin samar da gidaje na Najeriya, kuma yanzu haka shine sakataren gwamnatin jihar Katsina.

Duk ƴan majalisar dattawan jihar Katsina sun nemi majalisar ta bari Dangiwa ya yi gaisuwa ya wuce ta la’akari da ƙwarewarsa da kuma ayyukan da ya yi, musamman yayin aikinsa a matsayin shugaban bankin samar da gidaje na Najeriya.

Ya dai amsa tambayoyi da suka shafi dabarun samar da gidaje ga jama’ar ƙasa, inda ya yi bayani kan abubuwan da ya yi a baya da kuma waɗanda yake ganin ya kamata a yi nan gaba.

Daga ƙarshe dai majalisar ta umarce shi da yin gaisuwa ya fita.

legit news.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp