fidelitybank

Dangantaka tsakanin Amurka da Canada ta yi tsami

Date:

Shugaban Amurka Donald Trump ya ce zai yanke dukkan alaƙar kasuwanci da ƙasar Canada, inda ya ce ya ɗauki wannan matakin domin ƙasar ta fara lafta haraji kan kamfanonin fasahar zamani.

Trump ya bayyana haka ne a kafofin sadarwa na zamani, lamarin da ke zuwa bayan ƙasashen maƙwabta sun fara tattaunawa kan shiga yarjejeniyar kasuwanci a watan Yulin da ya gabata.

Ƙasashen biyu dai sun lafta wa juna harajin kasuwanci, tun bayan da Trump ya yi barazanar mamaye ƙasar ta hanyar amfani da ikon tattalin arziki.

A ranar Juma’a ce Trump ya ce zai yanke duk wata tattaunawa da ke tsakaninsu saboda Canada tana takuwa wa kamfanonin fasahar zamani da haraje-haraje, sannan ya ƙara da cewa zai sanar da sabon haraji kan kayayyakin ƙasashen a mako mai zuwa.

nigeria.news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Dangantaka tsakanin Amurka da Canada ta yi tsami

Shugaban Amurka Donald Trump ya ce zai yanke dukkan...

An yi jana’izar Kwamandojin sojinta da masana nukiliyar Iran da Isra’ila ta kashe

Iran ta gudanar da jana'izar mutum 60, ciki har...

Za a binne Attaijirin dan kasuwar nan na Kano Dantata a Dubai

Allah ya yi wa attajirin ɗan kasuwar nan na...

Dalori ne ya maye gurbin Gnaduje a shugabancin APC

Mataimakin shugaban jam'iyyar APC na yankin arewa, Ali Bukar...

IGP ya ba da umarnin bincike kan bidiyon ƙorafin wani tsohon ɗansanda

Babban Sufetan ‘Yan Sandan Najeriya, Kayode Adeolu Egbetokun, ya...

Amurka za ta bayar da gudunmawar dala miliyan 30 ga ‘yan Gaza

Amurka za ta ba da tallafin dala miliyan talatin...

Iran na binciken ɓarnar da aka yi cibiyoyin nukiliyar ƙasar

Ministan harkokin waje na Iran ya amince an yi...

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karo na farko

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karon farko...

Sojoji na zaman makoki na kwanaki 3 bayan an kashe Jami’ai 17

Rundunar Sojin sama ta bayyana fara zaman makoki na...

‘Yan Ta’adda ba za su samu mafaka ba a Nasarawa ba – Gwamna

Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya musanta zargin da...

Sojoji sun mayar da martani kan ‘Yan ta’addan Neja

Dakarun Sojin Saman kasar nan, sun ce sun ƙaddamar...

Kotu ta yanke wa Matashin da ya kashe Budurwarsa hukuncin kisa

Kotun babban birnin jihar Nasarawa ta yanke wa wannan...
X whatsapp