fidelitybank

Dan wasan Everton ya koma Dubai da taka leda

Date:

Tsohon dan wasan tsakiya na Brazil, Allan ya bar Everton ya koma Al-Wahda kan kwantiragin shekaru biyu, in ji kulob din Hadaddiyar Daular Larabawa.

Allan, mai shekara 31, ya koma Everton ne a kan cinikin sama da fam miliyan 21 a shekarar 2020 daga Napoli ta Italiya.

Ya buga wasanni 52 na gasar Premier a kakar wasa biyu na farko amma har yanzu bai fito ba a 2022-23.

Frank Lampard ya sayo ‘yan wasan tsakiya da dama da suka hada da Idrissa Gueye da Amadou Onana.

Kungiyar Al Wahda ta UAE Pro League, wacce ke Abu Dhabi, ta sanar da sanya hannun a shafinta na Twitter – ko da yake Everton ba ta tabbatar da daukar matakin ba.

Tsohon kocin Swansea City da Sheffield Wednesday Carlos Carvalhal ne ke jagorantar Al Wahda, tare da tsohon dan wasan Leicester City Adrien Silva a cikin ‘yan wasan.

www.nigerianews.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Yansanda sun kama Sojoji cikin ‘Æ´an Æ™ungiyar asiri’ a jihar Ogun

Rundunar 'yansanda reshen jihar Ogun, ta tabbatar da kama...

Yadda ambaliya ta shanye Adamawa

Rahotonni daga birnin Yola na jihar Adamawa na cewa,...

Yadda Jodan da Dubai ke jefa wa al’ummar Gaza abinci ta sama

Kafar yaÉ—a labarai ta gwamnatin Jordan ta ce, jiragen...

Tarihi ba zai manta da Najeriya ba a bangaren kwallon kafar Mata

Najeriya ta lashe kofin ƙwallon Afirka na mata karo...

Hogan ya mutu bisa cutar gazawar koda

An bayyana cikakkun bayanai game da mutuwar É—an wasan...

Sojoji sun kashe rikaken dan Bindiga Dan Dari Biyar a Sokoto

Dakarun Operation FANSAR YANMA sun yi nasarar fatattakar wani...

An kashe utane 30 a yakin Thailand da Cambodia

An shiga kwana na uku na faÉ—an kan iyaka...

Ba mu Æ™ayyade shekarun shiga Æ™aramar sakandare JSS1 – Ma’aikatar Ilimi

Ma'aikatar Ilimi a Najeriya ta musanta rahoton da wasu...

Ido da Ido na ga yadda Sojojin Isra’ila ke kashe Falasdinawa – Tsohon Sojin Amurka

Wani tsohon sojan Amurk ya ce, ya ga yadda...

‘Yan majalisar Birtaniya 220 na neman Æ™asar ta amice da Æ™asar FalasÉ—inu

'Yan majalisar Birtaniya 220 sun nemi gwamnatin ƙasar ta...

Buhari yaki karbar kyautar Agogon lu’u-lu’u da jirgin sama – Garba Shehu

Mai magana da yawun tsohon Shugaban Najeriya Muhammad Buhari,...

An kama wanda ya kashe tsohuwar Matarsa a Jigawa

Ƴansandan Jihar Jigawa sun ce, sun kama wani mutum...
X whatsapp