fidelitybank

Dan wasan Everton ya koma Dubai da taka leda

Date:

Tsohon dan wasan tsakiya na Brazil, Allan ya bar Everton ya koma Al-Wahda kan kwantiragin shekaru biyu, in ji kulob din Hadaddiyar Daular Larabawa.

Allan, mai shekara 31, ya koma Everton ne a kan cinikin sama da fam miliyan 21 a shekarar 2020 daga Napoli ta Italiya.

Ya buga wasanni 52 na gasar Premier a kakar wasa biyu na farko amma har yanzu bai fito ba a 2022-23.

Frank Lampard ya sayo ‘yan wasan tsakiya da dama da suka hada da Idrissa Gueye da Amadou Onana.

Kungiyar Al Wahda ta UAE Pro League, wacce ke Abu Dhabi, ta sanar da sanya hannun a shafinta na Twitter – ko da yake Everton ba ta tabbatar da daukar matakin ba.

Tsohon kocin Swansea City da Sheffield Wednesday Carlos Carvalhal ne ke jagorantar Al Wahda, tare da tsohon dan wasan Leicester City Adrien Silva a cikin ‘yan wasan.

naija news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp