fidelitybank

Dan takarar PDP ya nuna damuwa kan barazanar tsaro a Edo

Date:

Dan takarar jam’iyyar PDP a zaɓen gwamnan jihar Edo, Asue Ighodalo ya nuna damuwarsa kan barazanar tsaro a yayin da ake tsaka da kaɗa ƙuri’a a zaɓen.

Yayin da yake magana da manema labarai, Mista Ighodalo ya zargi ‘yansanda da kama ‘yan jam’iyyarsa a wata rumfar zaɓe.

“Arumfar zaɓe ta Uromi 3, wasu mutane ɗauke da makamai sun kama ɗaya daga cikin magoya bayanmu, a ƙa’ida babu wanda zai riƙe makamai a rumfar zaɓe, hakan ya sa ba wa doka, amma duk da haka sai ka ga mutane na abubuwan da ba su kamata ba, suna zaluntar jama’a tare da yunƙurin razanar da mutane,” kamar yadda ya bayyana wa manema kabarai.

Ya ƙara da cewa wannan al’amari na ɗaure masa kai, kasancewar magoya bayan jam’iyyar ne kawai ake kamawa.

”Ta yaya za a ce magoya bayan PDP ne kawai za a riƙa kamawa?, bayan ga ‘yan jam’iyyar APC nan na aikata abubuwan da ba su kamata ba, amma babu wanda ya kama su”.

Mista Ighodalo na PDP na samun gwamnan jihar Godwin Obaseki.

daily post news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Ƴan Jagaliya sun caka wa Matashi kuwa lokacin da ya zo karɓar naman Sallah a Kano

Matashi Ibrahim Mahmud ya rasu sakamakon caka masa wuƙa...

Kallo Ya Koma Sama: Elon Musk zai fuskanci mummunar sakamako – Trump

Ana ci gaba da takun saka tsakanin shugaban Amurka...

Zulum ya miƙa kyautar Naira miliyan 100 ga iyalan Sojojin da aka kashe

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno, ya bai...

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...
X whatsapp