fidelitybank

Dan takarar gwamnan Kano a PDP ya sauya sheka ya koma NNPP

Date:

Dan takarar jam’iyyar PDP a zaben 2019 a Kano, Abba Kabir Yusuf, wanda aka fi sani da Abba Gida-Gida, ya koma jam’iyyar New Nigeria Peoples Party, NNPP a hukumance.

Mista Yusuf, wanda tsohon gwamnan jihar Rabiu Kwankwaso ne ke marawa baya, ya sha kaye a zaben gwamna na 2019 a hannun Gwamna mai ci Abdullahi Ganduje a zaben da aka yi ta cece-kuce da ya taso da rikici da magudi.

Ana kuma sa ran Mista Kwankwaso zai koma jam’iyyar ne a ranar 30 ga watan Maris, sannan kuma ya bayyana tsayawa takarar shugaban kasa a dandalin jam’iyyar.
A nasa jawabin a taron kaddamar da shi a unguwar Diso dake karamar hukumar Gwale ta jihar Kano, Mista Yusuf ya ce jam’iyyar PDP ba ta da banbanci da jam’iyyar APC mai mulki.

Ya ce jam’iyyar PDP ta gaza wa al’ummar Kano da jagoranta a jihar, Rabi’u Kwankwaso, duk da dimbin kuri’un da suka yi wa jam’iyyar a 2019.

A cewarsa, kiran ya zama wajibi bisa la’akari da shaukin da jama’a suke yi na su tsallaka kafet zuwa jam’iyyar NNPP. A cewar Daily Nigerian

sunnnewspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Duk wasu ƙawayen Amurka za su ɗanɗanar kuɗarsu – Iran

Rundunar dakarun juyin juya halin Iran ta fitar da...

Iran ta mayar da martani kan sojojin Amurka dake Qatar

Kafofin yaɗa labaran Iran sun bayyana cewa ƙasar ta...

Faransa ba ta goyon bayan Amurka na kifer da gwamnatin Iran – Barrot

Ministan harkokin wajen Faransa ya ce, ƙasarsu ba ta...

Kotu a Kano ta ɗaure masu satar Yara

Babbar kotun jihar Kano da ke zamanta a Miller...

Ba wata hujja da Amurka za ta kai wa Iran hari – Rasha

An gudanar da tattaunawa tsakanin shugaban Rasha Vladimir Putin...

Tinubu ya miƙa saƙon ta’aziyya ga mutanen Kano da Kaduna da Borno

Shugaba Bola Tinubu ya yi Alla-wadai da kisan wasu...

Amurka ta tafka babban kuskure – Iran

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya yi Alla-wadai...

Trump ya yaudari Amurkawa da Iran – Aragachi

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya bayyana cewa...

Sai an hukunta Mutanen da suka kashe ƴan ɗaurin aure – Uba Sani

Gwamnan jihar Kaduna Uba Sani ya yi Alla-wadai da...

An fara binciken fashewar wani abu da ya kashe mutane 5 da jikkata da dama a Kano

Wani abin fashewa da ake tunanin bom ne ya...

An samu fashewar wani abu a kamfanin ƴan Chana a Kano

An samu fashewar wani abu a Kamfanin Ƙarfe na...

Ma’aikacin kamfani ya kashe abokin aikinsa a Kano

Rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta ya...
X whatsapp