fidelitybank

Dan takarar gwamna APC a Rivers ya goge sakon taya Tinubu murna

Date:

Dan takarar gwamna na jam’iyyar All Progressives Congress, APC a jihar Rivers, Tonye Cole ya goge wani sako a shafin sa na Facebook da aka tabbatar yana taya zababben shugaban kasa, Bola Tinubu murnar nasarar da ya samu a zaben shugaban kasa da aka gudanar a ranar Asabar.

DAILY POST ta rawaito cewa, biyo bayan ayyana Bola Tinubu a matsayin wanda ya lashe zaben shugaban kasa da hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC ta kammala, Mista Cole ya wallafa sakon taya murna ga Tinubu a shafin sa na Facebook da aka tabbatar.

Sai dai wannan  ya samu martani daga masu sharhi da ake kyautata zaton magoya bayan Peter Obi ne, dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Labour, LP.

Wani bincike da jaridar DAILY POST ta yi a ranar Juma’a ya nuna cewa an goge wannan sakon ne bayan da masu ra’ayin rikau da ke ganin an tabka magudi a zaben shugaban kasa a jihar.

Alamu na nuna cewa Cole na iya tsammanin samun kuri’u masu yawa daga magoya bayan jam’iyyar LP wadanda suka fusata da zargin magudin zaben shugaban kasa.

naija news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, Ĉ™asar...

Iran ta Ĉ™addamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta Ĉ™addamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo Ĉ™arshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar Ĉ´ansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a Ĉ™asarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin Ĉ´an Ĉ™asarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a Ĉ™yale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ĉ³an Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin Ĉ´anbindiga da suka addabi yankunan Ĉ™aramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leĈ™en asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maĈ™ale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 Ĉ™arĈ™ashin mai...
X whatsapp