fidelitybank

Dan takarar Gwamna a PDP ya koka a kan fara zabe a mazabarsa ta Edo

Date:

Dan takarar gwamna a jam’iyyar Peoples Democratic Party, PDP, Asue Ighodalo ya yi Allah-wadai da isowar kayan zabe a makare a sashin sa na zaben da ke Okaiben Ward 1, Unit 3.

Ighodalo, wanda ya zanta da manema labarai lokacin da ya isa wurin zaben da karfe 10:30 na safe, ya kuma yi tir da kamun da aka yi wa jiga-jigan jam’iyyar a Uromi a karamar hukumar Esan ta Arewa maso Gabas.

Ya kuma yi Allah wadai da isowar kayan da aka yi a karamar hukumar Owan ta Yamma.

Rahotanni na cewa kayan zabe sun isa rumfar zabe ta Ighodalo bayan karfe 10:00 na safe.

latest nigeria newstoday

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Otal ɗin Ĉ´an Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

AlaĈ™ar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

ĈŠan takarar shugaban Ĉ™asa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban Ĉ™asa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alĈ™aluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar Ĉ´an Ĉ™asarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ĉ³an Najeriya 147 da suka maĈ™ale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan Ĉ™asar 147 aka kwaso...
X whatsapp