fidelitybank

Dan takarar gwamna a Adamawa ya rasu

Date:

Dan takarar gwamna a jam’iyyar NRM reshen jihar Adamawa, Alhaji Aliyu Maina ya rasu.

Olusola Afuye, Sakataren Yada Labarai na NRM ne ya tabbatar da mutuwar Maina.

Mutuwarsa na zuwa kasa da kwanaki 30 kafin babban zaben shekara mai zuwa.

An rahoto cewa ya rasu ne a ranar Laraba, 25 ga watan Janairu bayan gajeriyar jinya a Abuja, a ranar ne kuma aka tabbatar da rasuwar dan takarar gwamna a jam’iyyar PDP a jihar Abia, Farfesa Uchenna Ikonne.

“A cewar sanarwar da ‘yan uwa suka yi, marigayi Alhaji Abba Maina ya rasu ne a ranar Laraba, 25 ga watan Janairu a gidansa da ke babban birnin tarayya Abuja, bayan ya yi fama da gajeruwar rashin lafiya.

“An binne shi kamar yadda addinin Musulunci ya tanada. Muna rokon Allah Madaukakin Sarki da Ya kare iyalansa da dukkan masoyansa,” inji Afuye.

Yayin da yake kira ga ‘yan siyasa da ‘yan kasuwa da su nuna kulawa da soyayyar dangin marigayi Maina a lokacin zaman makoki, ya ce za a sanar da jama’a cikakkun bayanai game da shirye-shiryen bayan tattaunawa da iyalansa.

thisday nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leĈ™en asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maĈ™ale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 Ĉ™arĈ™ashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin Ĉ´an Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban Ĉ™asar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta Ĉ™era makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin Ĉ™asarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaĈ™i – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga Ĉ™asar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...

Sojoji sun kama ɗan kasar China da zargin kai wa Ĉ´an Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin Ĉ™asar nan ta kama wani dan kasar...
X whatsapp