fidelitybank

Dan takara a jihar Ogun ya mutu

Date:

Rahotanni da ke isowa daga yankin Oke Ogun a jihar Oyo na cewa daya daga cikin ‘yan takarar majalisar wakilai a jihar, Hon. Jacob Funmi Ogunmola, ya rasu.

Ogunmola, har zuwa rasuwarsa, ya kasance dan takarar majalisar wakilai a mazabar Atisbo/Saki West/Saki ta Gabas a 2023.

Ya taba zama shugaban kwamitin riko a karamar hukumar Atisbo a shiyyar Oke Ogun.

Daily Post ta tattaro cewa, Ogunmola dan asalin Ago Are ne a karamar hukumar Atisbo.

Majiyoyi sun shaida wa DAILY POST a ranar Litinin cewa Ogunmola ya rasu ne sa’o’i kadan bayan halartar wani taro a Saki ranar Lahadi.

An ce dan siyasar ya yi korafin cewa ba ya jin dadi, daga nan kuma aka garzaya da shi Legas domin kula da lafiyarsa.

An tattaro cewa Ogunmola ya rasu ne a lokacin da ake dauke shi daga Saki zuwa Legas.

nnn news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maƙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin ƴan Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...
X whatsapp