fidelitybank

Dan Sarauniya ya biya gilashin motar gidan Yari da magoya bayansa suka fasha – Kotu

Date:

Kotun majistare mai lamba 58 karkashin mai shari’a, Alkali Aminu Gabari, ya sake bayar da belin tsohon kwamishinan ayyuka, Mu’azu Magaji.

Kotun ta amince da babban limamin Dan Sarauniya ya tsaya wurin fito da Mu’azu Magaji, sai dai kotun ta bukaci ya guje wa duk wata wallafa daga soshiyal midiya har sai an kammala shari’ar, kuma ya biya gilashin motar gidan yari da magoya bayansa suka fasa.

Lauyan wanda ake zargi, Garzali Datti Ahmed, ya mika bukatar sake duba sharuddan belin inda ya yi kira ga kotun da ta duba bukatarsa.

A hukuncin kotun wanda ta bayar da belin Magaji a ranar 4 ga watan Fabrairu, ta saka gindaya wasu sharuddan da za a cika kafin karbarsa.

Daily Trust ta rawaito cewa, kotun ta bada belinsa kan kudi har N1 miliyan da tsayayyu biyu wadanda za su kasance dagacin kauyen Dan Sarauniya da kwamandan Hisbah daga Dawakin Tofa ko kuma babban limami.

the sun newspaper today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kare Ya Kashe Ragon Layya: Mai ƙwacen waya ya kashe Sojin ruwa a Kaduna

Wani mai ƙwacen waya ya kashe wani soja bayan...

Sojoji sun hallaka Æ´an Boko Haram da dama

Da sanyin safiyar ranar Litinin, dakarun rundunar HaÉ—in kai...

Tarzomar kama baƙin haure a Amurka na yamutsa hazo

An shiga rana ta uku a tarzomar da ake...

Alhazai sun kammala aikin Hajji bana

A ranar Lahadin da ta gabata ne alhazai miliyan...

Tinubu gyaran Æ™asa za ka mayar da kai ba zaÉ“en 2027 ba – ACF

Ƙungiyar Tuntuɓar Juna ta Arewacin Najeriya, ta yi kira...

Ƴan Jagaliya sun caka wa Matashi kuwa lokacin da ya zo karɓar naman Sallah a Kano

Matashi Ibrahim Mahmud ya rasu sakamakon caka masa wuƙa...

Kallo Ya Koma Sama: Elon Musk zai fuskanci mummunar sakamako – Trump

Ana ci gaba da takun saka tsakanin shugaban Amurka...

Zulum ya miƙa kyautar Naira miliyan 100 ga iyalan Sojojin da aka kashe

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno, ya bai...

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...
X whatsapp