fidelitybank

Dan Majalisar Dokokin Kano ya rasu ya bar ‘ya’ya 17 da mata 4

Date:

Dan majalisar dokokin Kano, Alhaji Halilu Ibrahim Kundila, mai wakiltar mazabar Shanono/Bagwai, ya rasu.

Wata majiya ta iyali ta shaida cewa dan majalisar wanda ya raba kayan agaji ga al’ummar mazabar sa a makon jiya, ya rasu ne a gidansa da yammacin ranar Asabar bayan ya yi fama da rashin lafiya a yammacin ranar.

Ya kara da cewa an gudanar da sallar jana’izar dan jam’iyyar All Progressives Congress, APC dan shekara 59 a safiyar Lahadi a Kundila, karamar hukumar Shanono ta jihar Kano.

An binne shi ne a garinsu na Shanono, tare da daruruwan jama’a da suka halarci jana’izar, daga cikinsu akwai ‘yan majalisar wakilai, masu wakiltar Shanono/Bagwai, Hon. Yusuf Ahmad Badau.

Kundila ya rasu ya bar mata hudu da ‘ya’ya 17.

tribune newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp