fidelitybank

Dan kallo daya ya mutu 60 sun jikkata a Iraqi

Date:

Akalla mutum ɗaya ne ya rasa ransa, sannan wasu 60 suka jikkata a wani turmutsitsi a wajen filin kwallon kafa da ke arewacin birnin Basra na ƙasar Iraqi.

Lamarin ya faru ne lokacin da dubban masoya kwallon kafa suka je filin wasa na Basra don kallon wasan karshe na gasar ƙasashen larabawa na yankin Gulf tsakanin Iraqi da Oman.

Wani jami’in lafiya ya faɗa wa Kamfanin Dillancin Labaran Iraqi cewa sauran waɗanda suka jikkata na cikin mawuyacin hali.

Hotunan bidiyo sun nuna mutane da dama kwance basa motsi a kasa.

Gasar kwallon kafar ta ƙasashen larabawa na yankin Gulf, shi ne gasar yanki na farko da aka gudanar a Iraqi sama da gomman shekaru.

An yi hakan ne domin dawo da kimar ƙasar bayan rikice-rikice na siyasa na tsawon shekaru.

punch news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

INEC za ta bai wa ɗaurarru damar kaɗa ƙuri’a a lokacin zaɓuka

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta ta duba yiwuwar bai...

Mai ya jawo Matan Zamfara su ka yi zanga-zanga

Ɗaruruwan mata ne tsofaffi da masu shawarya suka gudanar...

Aƙalla mutane 24,000 ne suka ɓata saboda Boko Haram a Najeriya

Kungiyar Agaji ta Red Cross ta bayyana cewa aƙalla...

‘Yansanda ku gaggauta sakin Sowore – Obi

Tsohon ɗan takarar shugaban kasa a jam'iyyar LP, Peter...

PDP ta gargaɗi mambobinta kan goyon bayan Tinubu

Babbar jam'iyyar hamayya ta PDP a Najeriya ta gargaɗi...

Mashawarcin gwamnan Kano ya rasu bayan harin ‘yan Daba

Sadiq Gentle, babban mai ba da rahoto na musamman...

An fitar da jerin sunayen Matasan ‘yan wasan da za su lashe kyautar Kopa

Masu shirya kyautar Ballon d’Or, sun fitar da jerin...

An fitar da jerin masu tsaron raga da za su lashe kyautar gwarzon bana

An fitar da sunayen wadanda za a zaba don...

Jonathan ne ya fi cancanci ya rike Najeriya Farfesa Tukur

Farfesa Tukur Muhammad-Baba, Sakataren Yada Labarai na Kungiyar Tuntuba...

Mukarraban gwamnati ba zan lamunci dabi’ar zubar da kima ta ba – Abba

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya gargaɗi masu...

WAEC ta sake bude shafinta don duba jarabawar bana

Hukumar shirya jarabawar Afirka ta Yamma (WAEC) ta bayyana...

Indonesia za ta gina asibiti dubu biyu ga Falasɗinawa

Indonesia ta sanar da cewa za ta kafa wata...
X whatsapp