fidelitybank

Dan Jaridar da Eto’o ya farmake shi ya magantu

Date:

Dan wasan Youtuber dan kasar Algeria, Said Mamouni, ya yi magana a karon farko tun bayan da fitaccen dan wasan kasar Kamaru, Samuel Eto’o ya kai masa hari.

Eto’o ya shiga tsakaninsa da Mamouni, wanda ke daukar hotonsa a wajen wani filin wasa, lamarin da ya haifar da rikici mai tsanani.

Bidiyon rikicin da ya barke tsakanin mutanen biyu ya fara yaduwa a shafukan sada zumunta.

Yanzu dai Mamouni ya fitar da wani faifan bidiyo da ke bayyana cewa ya kai rahoto ga ‘yan sandan Qatar.

“Ina ofishin ‘yan sanda don shigar da kara a kan Eto’o. Ya buge ni, wani kuma tare da shi ya tura ni ya lalata kyamarata.

“Na tambaye shi yaya Bakary Gassama [alkalan wasan da ya jagoranci wasan cin kofin duniya na Afirka] da kuma idan ya ba shi cin hanci. Sai ya buge ni ya lalata kyamarata da mic.

“Zan karbi hakkina a nan Qatar saboda doka ce, ya buge ni a kirji da fuska da kuma a gwiwar hannu,” Mamouni ya fada a tasharsa ta YouTube.

sani ahmad

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp