fidelitybank

Dan China ya samu gurbi a kurkuku sakamakon wulakanta kudi Naira

Date:

Babbar Kotun Tarayya reshen Jihar Legas ta yanke wa wani ɗan ƙasar China hukuncin zaman gidan yari na shekara biyu, bisa samunsa da laifin wulaƙanta kuɗin Najeriya wato Naira.

Hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa EFCC ce ta kai ƙararsa inda alƙali I. Nicholas Oweibo ne ya yanke hukuncin.

Bayanai sun ce jami’an hukumar kula da shige da fice ta Najeriya ce ta kama shi a ranar 17 ga watan Mayun 2022 lokacin da yake kokarin hawa jirgi zuwa kasar Kenya.

Sun kama shi ne yayin da jami’an suke binciken miyagun ƙwayoyi a jakar matafiyin inda shi kuma ya fusata ya yaga wasu kuɗaɗen Najeriya, kimanin Naira dubu uku da dari biyu

vangurd 
news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp