fidelitybank

Dan China ya samu gurbi a kurkuku sakamakon wulakanta kudi Naira

Date:

Babbar Kotun Tarayya reshen Jihar Legas ta yanke wa wani ɗan ƙasar China hukuncin zaman gidan yari na shekara biyu, bisa samunsa da laifin wulaƙanta kuɗin Najeriya wato Naira.

Hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa EFCC ce ta kai ƙararsa inda alƙali I. Nicholas Oweibo ne ya yanke hukuncin.

Bayanai sun ce jami’an hukumar kula da shige da fice ta Najeriya ce ta kama shi a ranar 17 ga watan Mayun 2022 lokacin da yake kokarin hawa jirgi zuwa kasar Kenya.

Sun kama shi ne yayin da jami’an suke binciken miyagun ƙwayoyi a jakar matafiyin inda shi kuma ya fusata ya yaga wasu kuɗaɗen Najeriya, kimanin Naira dubu uku da dari biyu

vanguard (nigeria)

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Ina nan a PDP na ban gudu ba – Adeleke

Gwamnan jihar Osun, ya musanta rahotonnin da ke cewa...

Tinubu ya isa birnin Rio na Brazil don halartar taron BRICS

Shugaban kasa Bola Tinubu ya isa birnin Rio de...

Matakan da muke ɗauka kan kisan matafiya a Plateau – Mutfwang

Gwamna Caleb Mutfwang na jihar Filato, ya ce gwamnatinsa...

Tinubu ya gaji tattalin arziki da ya kusa durkushewa – Wike

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyeson Wike, ya ce...

Har yanzu PDP tana nan da ƙarfinta – Isa Ashiru

Yayin da fagen siyasar Najeriya ke ci gaba da...

An kama ɗan shekara 70 kan zargin kashe ƙanwarsa a Jigawa

Rundunar ƴansandan jihar Jigawa da ke arewacin Najeriya ta...

Ahmed Musa za ma sabon shugaban gudanarwar Kano Pillars

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya naɗa kyaftin...

Netherlands da Jamus sun zargi Rasha da aiki da makamai masu guba a Ukraine

Hukumomin leƙen asirin ƙasashen Netherlands da Jamus sun zargi...

Kotu ta bayar da umarni Majalisa ta dawo da Sanata Natasha

Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja, ta buƙaci...

Sojoji sun hallaka ƴanbindiga da dama a Plateau

Rundunar sojoji ta ce, ta kashe ƴanbindiga da dama...

Duk wani tuggun ku Atiku da El-Rufa’i ba za ku iya kayar da Tinubu ba – Bwala

Fadar shugaban kasa ta yi watsi da kokarin da...

Mutuwar Dantata ta girgiza kasa baki daya – Tinubu

Shugaban kasa Ahmad Bola Tinubu ya bayyana Alhaji Aminu...
X whatsapp