fidelitybank

Dambarruwar ASUU da Gwamnatin Tarayya a Kotu

Date:

Kotun da ke shiga tsakanin ma’aikata da wadanda suka dauke su aiki ta dage wata kara da gwamnatin Najeriya ta shigar kan yajin aikin da kungiyar malaman ta shafe watanni tana yi.

Alkalin kotun P.I. Hamman ne ya dage sauraren shari’ar zuwa 16 ga watan Satumba bayan da wata kungiya mai fafutukar kare hakkin dan Adam ta mika bukatar yin haka ga alkalin.

Ita ma kungiyar ta shigar da wata kara mai kama da wadda gwamnatin Najeriya ta shigar, lamarin da ya sa alkalin ya dage karar domin a warware matsalar kafin ta zama karfen kafa ga shari’ar.

Sai dai lauyan da ke wakiltar gwmnati Tijjani Gazali (SAN) ya ki amincewa da bukatar a hada kararrakin biyu wuri guda, yana cewa lokacin yin haka bai yi ba.

Amma lauyan ASUU Femi Falana (SAN) ya sanar da manema labarai cewa a sane yake da bukatar da aka gabatar wa kotun na hade kararrakin wuri guda.

nigeria news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaÆ™i don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin Æ™era nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe Æ´an Æ™asarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faÉ—a kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta Æ™addamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo Æ™arshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar Æ´ansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin Æ´an Æ™asarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a Æ™yale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...
X whatsapp