fidelitybank

Dalilin da ya sanya Zulum ya bude ofishin NNPP a Borno

Date:

Gwamnan jihar Borno, Babagana Umara Zulum, ya bayar da umarni bude ofishin jam’iyyar NNPP da ke jihar ba tare da bata lokaci ba.

A ranar Juma’a ce, gwamnan ya umarci hukumar raya birane ta jihar ta bude ofishin.

Mai magana da yawun gwamnan, Malam Isa Gusau, ya tabbatar da hakan a cikin wata sanarwa da fitar a ranar Jumma’a, inda ya ce bayan gwamnan ya samu labarin rufe ofishin ne ya bayar da umarnin bude shi.

Babagan Umara Zulum ya ce ko ma mene ne dalilin daukar matakin bai kamata a rufe ofishin a wannan lokaci ba.

Cikin sanarwar, Malam Isa Gusau, ya ce dama al’ummar jihar na da masaniya a kan cewa tun shekaru uku da suka wuce hukumar raya biranen jihar ke daukar matakan kawo gyara ciki har da rufewa wasu gine-ginen musamman wadanda ba a yi su bisa ka’ida ba.

Hukumar raya biranen ta ce ta daui matakin rufe ofishin ne saboda rashin bin ka’idar da ta dace wajen bude ofishin.

Zulum ya ce sake bude ofishin abu ne da kowa zai so sannan kuma yana da kyau a ba wa kowacce jam’iyya dama gudanar da ayyukanta ba tare da wata matsala ba.

A jiya ne dai hukumar raya biranen da rufe ofishin jam’iyyar wanda ke haÉ—e da wasu ofisoshinta.

Bayan rufe ofishin dan takarar shugaban kasa a karkashin jam’iyyar ta NNPP a Najeriya, Rabiu Musa Kwankwaso, ya yi Allah-wadai da rufe hedikwatar jam’iyyar da aka yi.

A cikin wata sanarwa da Kwankwason ya fitar a shafinsa a Twitter, ya yi kira ga magoya bayan jam’iyyar da su kwantar da hankali da kuma bin doka da oda.

An rufe ofishin NNPP ne a yayin da Kwankwason ke shirin zuwa jihar a ƙarshen wannan makon.

vanguard news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta É—aure Matashin da ya shiga É—akin kwanan ÆŠalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaÆ™i don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin Æ™era nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe Æ´an Æ™asarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faÉ—a kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta Æ™addamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo Æ™arshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar Æ´ansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin Æ´an Æ™asarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...
X whatsapp