fidelitybank

Dalilin da ya sanya Kotu ta umarci INEC ta wallafa sunan Akpabio a matsayin dan takara

Date:

Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a Abuja, ta umurci hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC da ta wallafa sunan Godswill Akpabio, a matsayin dan takarar jam’iyyar All Progressives Congress (APC) a zaben sanatan Akwa Ibom ta Arewa maso Yamma.

Hukumar zabe ta cire sunayen shugaban majalisar dattawa, Ahmad Lawan, da Godswill Akpabio, tsohon ministan harkokin Neja Delta a cikin jerin sunayen da ta buga, inda ta ce ba su shiga zaben fidda gwani ba.

Duk da kokarin da jam’iyya mai mulki ta yi na mika tikitin takarar Lawan da Akpabio, INEC, a ranar 9 ga watan Yuli, ta dage cewa Bashir Machina da Udom Ekpoudom su ci gaba da zama ‘yan takarar sanatan APC na gundumomin.

Sai dai mai shari’a Emeka Nwite, a wani hukunci da ya yanke ranar Alhamis, ya bayyana matsayin INEC a matsayin haramtacce.

A cewar alkalin, INEC ba ta da dalilin kin Akpabio tunda sunan sa da APC ta aike mata a matsayin dan takararta.

the sun news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar Ĉ´ansandan jihar Kaduna, sun buĈ™aci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi Ĉ™ungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban Ĉ™aramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp