fidelitybank

Dalilin da ya sanya gwamnatin Legas ta rufe makaranta a Ogba

Date:

Ma’aikatar ilimi ta jihar Legas ta rufe makarantar framare ta Redeemers da ke garin Ogba.

Sanarwar da ma’aikatar ta fitar ta nuna cewa an dauki matakin ne biyo bayan mutuwar wani dalibi mai shekaru biyar, wanda ake zargin ya nutse a ruwa yayin wani darasin ninkaya da ake koyarwa a makarantar.

Kwamishiniyar ilimi ta jihar Folasade Adefisayo, ta shaida wa Ć´an jarida cewa makaratnar za ta ci gaba da kasancewa a rufe, har zuwa lokacin da za a kammala bincike kan ayyukanta.

A halin da ake ciki dai Ć´an sanda na binciken lamarin.

Amma wani binciken farko da ofishin tabbatar da ingancin ilimi na ma’aikatar ya yi, ya nuna cewa makarantar mai suna Redeemers Nursery and Primary School ba ta kammala rajistar ta ba, don haka har yanzu ba a amince da ita ba.

nigeria 
news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamna Zulum ya musanta shirin sauya sheƙa zuwa ADC

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno ya musanta...

Tinubu ta ceci Najeriya faÉ—a wa cikin mawuyacin hali – Ribadu

Mai bai wa shugaban Najeriya shawara kan tsaro, Malam...

Isra’ila za ta aika tawaga Qatar don tattaunawa da Hamas

Isra’ila ta yanke shawarar aika wata tawaga zuwa Qatar...

Jagoran Iran ya bayyana gaban jama’a karon farko tun soma yaĆ™i da Isra’ila

Jagoran addini na Iran Ayatollah Ali Khamenei ya bayyana...

Muna aiki tukuru don bunĆ™asa noma a Najeriya – Tinubu

Shugaba Bola Tinubu na Najeriya ya tabbatar da cewa...

Duk wanda ya yi sata idan na zama shugaban Ć™asa sai na yake shi – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban Najeriya, Atiku Abubakar ya yi alwashin...

Ina nan a PDP na ban gudu ba – Adeleke

Gwamnan jihar Osun, ya musanta rahotonnin da ke cewa...

Tinubu ya isa birnin Rio na Brazil don halartar taron BRICS

Shugaban kasa Bola Tinubu ya isa birnin Rio de...

Matakan da muke É—auka kan kisan matafiya a Plateau – Mutfwang

Gwamna Caleb Mutfwang na jihar Filato, ya ce gwamnatinsa...

Tinubu ya gaji tattalin arziki da ya kusa durkushewa – Wike

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyeson Wike, ya ce...

Har yanzu PDP tana nan da Ć™arfinta – Isa Ashiru

Yayin da fagen siyasar Najeriya ke ci gaba da...

An kama ɗan shekara 70 kan zargin kashe ƙanwarsa a Jigawa

Rundunar Ć´ansandan jihar Jigawa da ke arewacin Najeriya ta...
X whatsapp