fidelitybank

Dalilin da ya sa Tiunu ya yi jinkiri wajen fitar da Ministoci – APC

Date:

Shugaban jam’iyyar APC na kasa, Abdullahi Adamu, ya bayyana dalilin da ya sa ake daukar lokaci mai tsawo kafin shugaba Bola Tinubu ya bayyana sabbin ministocinsa.

Da yake magana a ranar Litinin a Abuja, yayin ganawarsa da shugabannin jam’iyyar APC a fadin kasar nan, Adamu ya bayyana cewa Tinubu ya yi tuntubar juna sosai kafin ya yanke shawarar sunayen da zai zaba.

“Shugaban kasa ya fara. Kuma yana yawan tuntubar sa kafin ya fito da wadanda ya nada a matsayin ministoci.

“Nadin ministocin zai zo farko. Za su yi ta tantance su har sai an bayyana su bayan an gabatar da su daga hannun maigirma shugaban kasa.

“Kuma mai girma shugaban kasa zai nada ministocinsa a hukumance ya rantsar da su.

“Bayan ya yi hakan ne zai bayyana kowannen su ga kasar don sanin ministar da zai je wace ma’aikatar, da kuma ma’aikatu nawa ne za mu samu,” in ji Adamau.

legit.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaƙi – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...

Sojoji sun kama ɗan kasar China da zargin kai wa ƴan Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...

Farashin man fetur ya tashi bayan Isra’ila ta kai wa Iran hari

Farashin man fetur a kasuwannin duniya ya tashi bayan...

Isra’ila ta kashe manyan Jami’an tsaron Iran su biyar

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

Isra’ila ta kashe Manyan Jami’an Iran biyar a hare-hare

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...
X whatsapp