fidelitybank

Dalilin da ya sa Okupe ya sauka daga mukaminsa na LP

Date:

Darakta Janar na yakin neman zaben Peter Obi na inuwar jam’iyyar LP, Doyin Okupe ya sauka daga mukaminsa.

Ya sanar da haka ne a wata wasika da ya aike wa Obi a ranar 20 ga watan Disambar, 2022.

A cewarsa, ya sauka ne saboda kada abubuwan da ke faruwa da shi su shafi yakin neman zaben Peter Obi a 2023.

Murabus din Doyin Okupe na zuwa ne kwana guda bayan da kotu ta yanke masa hukuncin daurin shekaru biyu a gidan yari saboda laifin rashawa.

Tun a shekarar 2019 ne hukumar EFCC ta gurfanar da Mista Okupe a gaban kotu kan zargin karɓar kuɗaɗe daga ofishin mai bai wa shugaban ƙasa shawara kan sha’anin tsaro, waɗanda ya gaza yin bayani kansu.

daily post nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta É—aure Matashin da ya shiga É—akin kwanan ÆŠalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaÆ™i don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin Æ™era nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe Æ´an Æ™asarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faÉ—a kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta Æ™addamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo Æ™arshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar Æ´ansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin Æ´an Æ™asarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...
X whatsapp