fidelitybank

Dalilin da ya sa na gana da Tinubu – Kofa

Date:

Ɗan majalisar tarayyar mai wakilitar Kiru da Bebeji daga jihar Kano, Hon Abdulmumini Jibrin Kofa ya ce ya ziyarci shugaban ƙasar Bola Tinubu a fadarsa ne domin tattauna batutuwan da suka shafi ƙasa.

A ranar Laraba ne ɗan majalisar, wanda kuma jigo ne a jam’iyyar NNPP mai hamayya ya ziyara shugaban ƙasar a fadarsa da ke Villa a wani abu da mutane da dama ke mamakinsa.

Sai dai ɗan majalisar ya ce ziyarar tasa ga Tinubu ba abin mamaki ba ne idan aka yi la’akari da alaƙar da ke tsakaninsu da ma jagoran NNPP.

”Babu mamaki idan aka yi la’akari da daɗaɗɗiyar abotar da ke tsanakin shugaban ƙasar da kuma jagoran jam’iyyar ta NNPP, Sanata Rabi’u Kwankwaso”, kamar yadda ya bayyana wa manema labarai jim kaɗan bayan ganawar.

Da aka tambaye shi ko ziyarar tasa na da alaƙa da raɗe-raɗin komawar Sanata Kwankwaso APC, sai ɗan majalisar ya ce, ba lokacin wannan maganar ba ne yanzu, amma kuma komai zai iya faruwa.

”Kuma idan lokaci ya yi komai zai fito fili, kuma kowa zai ji”, in ji shi.

legit news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Dino Melaye ya gudu daga PDP ya faɗa ADC

Tsohon ɗan jamalisar dattawa mai wakiltar Kogi ta Yamma,...

Isra’ila na zargin Canada da goyon bayan Hamas – Netanyahu

Isra'ila ta zargi Canada da taimaka wa Hamas bayan...

Rashin tallafin agaji ka iya dawo da Boko Haram a Najeriya – MDD

Hukumar Samar da Abinci ta Majalisar Dinkin Duniya ta...

Yin gini a kan hanyoyin ruwa ne ya janyo ambaliyar Maiduguri – NEMA

Hukumar bayar da agajin gaggawa da Najeriya NEMA ta...

Amnesty ta yi Allah wadai da tsare Sultan kan bidiyon lafiyar Tinubu

Ƙungiyar kare haƙƙin bil'adama ta Amnesty International ta yi...

Dalilin da ya sa na gana da Tinubu – Kofa

Ɗan majalisar tarayyar mai wakilitar Kiru da Bebeji daga...

Ba za mu jingine yajin aiki ba har sai an biya mana buƙatun mu – Ma’aikatan Jinya

Shugaban ƙungiyar ma'aikatan jinya ta Najeriya, Morakinyo-Olajide Rilwan ya...

Za a fara yi wa Dalibai gwajin kwaya kafin su shiga jami’a – NDLEA

Gwamnatin Tarayya ta ce, za ta fara yi wa...

Za mu kammala titin jirgi na Kaduna zuwa Kano a 2026 – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya, ta ce za a kammala aikin titin...

Adadin kudaden da Liverpool ta kashe wajen daukar ‘yan wasa

Liverpool ta kashe fam miliyan 265 wajen ɗauko ƴanƙwallon...

Sunderland ta ɗauko ƴanƙwallo bakwai a kakar bana

Granit Xhaka ya zaman ɗan ƙwallo na bakwai da...

James Trafford ya sake komawa Man City daga Burnley

Mai tsaron ragar tawagar Ingila, mai shekara 21, James...
X whatsapp