fidelitybank

Dalilin da ya sa na cire hoton Atiku a jiha ta – Wike

Date:

Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, ya bayyana dalilin da ya sa aka cire hoton dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP, Abubakar Atiku daga faifan yakin neman zaben jihar.

Gwamna Wike ya bayyana hakan ne a yayin kaddamar da kwamitin yakin neman zaben jam’iyyar PDP reshen jihar Ribas a ranar Litinin, inda ya yi zargin cewa Atiku ya zabi wadanda yake son yi aiki da su a jihar Ribas ba tare da tuntubar sa ba.

“Dan takarar shugaban kasa ya shigo jiha ta ya zabo ‘yan majalisar shugaban kasa ba tare da gudunmawar gwamna ba. Sun ce ba sa bukatar in yi musu yakin neman zabe.

“Ban taba ganin yadda mutane za su raina jiha kamar jihar Ribas su je su zabi makiyan jihar ba, in ba haka ba,” inji shi.

Wike ya kuma yi ikirarin cewa zai yi kamfen ne kawai ga mutanen da suka bukace shi da yin hakan kuma Atiku bai nemi ya yi masa yakin neman zabe ba.

punch news paper today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar Ĉ´ansandan jihar Kaduna, sun buĈ™aci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi Ĉ™ungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban Ĉ™aramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp