fidelitybank

Dalilin da ya sa na bayar da tallafin Likafani da Tukwane ga mazabu na – Sanata Hanga

Date:

Sanatan da ke wakiltar mazaɓar Kano ta tsakiya a majalisar dattawan Najeriya, Sanata Rufa’i Sani Hanga ya yi ƙarin haske kan tallafin likkafani da tukwanen ƙasa da ya yi wa al’ummar mazaɓarsa.

Cikin tattaunawarsa da BBC, Sanata Hanga ya ce abin da ya yi sadaka ce kasancewar hatta likkafanin ma yana yi wa jama’a wahala idan aka yi mutuwa.

“Abin da ya ja hankalina shi ne, za a yi mutuwa a unguwa a zo ana neman likkafi a rasa, sai an yi karo-karo kafin a samu kuɗin sayen likkafanin, saboda talaucin da ake ciki a unguwanar”, in ji sanatan

Ya kuma ce dama a gidansu an saba bayar da gudunmowar irin waɗanna abubuwa, irin su ƙasar burji domin toshe ƙaburbura.

Sanatan ya ƙara da cewa ”Sai na ga yanzu yadda ake cikin wannan hali na matsin rayuwa, sai na yi tunanin cewa a baya ma ana wahalar likkafani, ina ga yanzu, sadaka ce ba wai aikin mazaɓa ba ne”.

Al’amarin dai ya janyo zazzafar muhawara a tsakanin al’umma da ‘yan siyasa musamman a shafukan sada zumunta.

sani ahmad

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp