fidelitybank

Dalilin da ya sa muka dawo da Lampard Chelsea – Boehly

Date:

Mai kungiyar Chelsea, Todd Boehly, ya bayyana dalilin da yasa Frank Lampard ya koma kungiyar na wucin gadi har zuwa karshen kakar wasa ta bana.

A cikin wata sanarwa da kungiyar ta fitar ta shafin yanar gizon kungiyar, Boehly ya ce, “Yayin da muke ci gaba da tsayuwa da tsayuwar daka don samun koci na dindindin, muna son samar wa kulob din da magoya bayanmu kyakkyawan tsari da kwanciyar hankali na sauran kakar wasanni.”

“Muna so mu ba kanmu kowace dama ta cin nasara kuma Frank yana da dukkan halaye da muke bukata don fitar da mu zuwa ga Æ™arshe.”

Lampard ya jagoranci atisaye a yau kuma wasansa na farko zai yi da Wolves ranar Asabar.

A mako mai zuwa, Chelsea za ta kara da Real Madrid a wasan farko na gasar cin kofin zakarun Turai ta UEFA Champions League.

An kori Lampard a matsayin kocin Blues a watan Janairun 2021 kuma Thomas Tuchel ya maye gurbinsa.

Sannan Boehly ya kori Tuchel a watan Satumbar 2022 kafin ya kori Graham Potter a ranar Lahadin da ta gabata.

news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp