fidelitybank

Dalilin da ya sa muka dawo da Lampard Chelsea – Boehly

Date:

Mai kungiyar Chelsea, Todd Boehly, ya bayyana dalilin da yasa Frank Lampard ya koma kungiyar na wucin gadi har zuwa karshen kakar wasa ta bana.

A cikin wata sanarwa da kungiyar ta fitar ta shafin yanar gizon kungiyar, Boehly ya ce, “Yayin da muke ci gaba da tsayuwa da tsayuwar daka don samun koci na dindindin, muna son samar wa kulob din da magoya bayanmu kyakkyawan tsari da kwanciyar hankali na sauran kakar wasanni.”

“Muna so mu ba kanmu kowace dama ta cin nasara kuma Frank yana da dukkan halaye da muke bukata don fitar da mu zuwa ga Æ™arshe.”

Lampard ya jagoranci atisaye a yau kuma wasansa na farko zai yi da Wolves ranar Asabar.

A mako mai zuwa, Chelsea za ta kara da Real Madrid a wasan farko na gasar cin kofin zakarun Turai ta UEFA Champions League.

An kori Lampard a matsayin kocin Blues a watan Janairun 2021 kuma Thomas Tuchel ya maye gurbinsa.

Sannan Boehly ya kori Tuchel a watan Satumbar 2022 kafin ya kori Graham Potter a ranar Lahadin da ta gabata.

leadership newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Turji ya saki Mutane 32 bayan zaman sulhu

Shahararren shugaban ‘yan bindiga, Bello Turji, ya saki mutane...

ADC ta gargadi El’Rufa’i kan ruguza jam’iyyar

Shugaban jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) a jihar Kaduna,...

An gindayawa Thomas Partey sharudan beli

An gindaya sharuddan belin tsohon dan wasan tsakiya na...

Fursunoni 37 na jiran zartas musu da hukuncin kisa a Bauchi

Fursunoni 37 da aka yanke wa hukuncin kisa bisa...

Kwamitin sulhu na MDD zai gana kan makomar Æ´an Isra’ila da ke hannun Hamas

Kwamitin tsaro na Majalisar ÆŠinkin Duniya zai tattauna yau...

Sojoji sun kashe ‘yan Boko Haram 17 a Borno da Adamawa

Sojoji da ke aiki ƙarƙashin rundunar Operation Haɗin Kai...

Falana ya caccaki Tinubu kan salon tattalin arzikin Najeriya

Fitaccen lauyan nan mai kare haƙƙin bil adama, Femi...

Yahudawa sun yiwa Netanyahu tutsu kan mamaye Gaza

Ƴan'uwan Isra'ilawan da aka yi garkuwa da su a...

Cin zarafin Daliba ya sanya yin zanga-zanga a China

Zanga-zanga ta ɓarke a kudancin China sakamakon cin zarafin...

Tinubu ya baiwa ‘yan wasan kwallon kwando dala dubu 100 da filaye a Abuja

Gwamnatin Tarayya ta karrama kungiyar kwallon kwando ta mata...

‘Yan siyasa na kara matsin lamba Jonathan ya fito takara a 2027 – Bashir

Tsohon mai taimaka wa tsohon shugaban kasa kan harkokin...

Gwamnati ta karbi tawagar ‘yan wasan kwallon kwando D’Tigress

Tawagar ƴan wasan ƙwallon kwando mata ta Najeriya ta...
X whatsapp