fidelitybank

Dalilin da ya sa gwamnonin Arewa ke goyon bayan Tinubu – El-Rufa’i

Date:

Gwamna Nasir El-Rufai na jihar Kaduna, ya bayyana dalilan da suka sa gwamnonin jam’iyyar APC na Arewa suka yanke shawarar marawa mai rike da tutar jam’iyyar, Bola Tinubu baya.

El-Rufai ya bayyana cewa gwamnonin APC na Arewa sun yanke shawarar marawa Tinubu baya domin tabbatar da hadin kai, daidaito da adalci a Najeriya.

Ya bayyana hakan ne a yayin wani taro na gari da wasu kungiyoyin Kiristocin Arewa a Kaduna.

El-Rufai ya ce gwamnonin Arewa sun zauna da Tinubu ne saboda irin rawar da ya taka a lokacin yana Gwamnan Jihar Legas.

A cewar El-Rufai: “A cikin tsarin hadin kai, adalci da adalci a kasar nan, bayan mulkin shugaba Buhari, ya dace a ce fadar shugaban kasa ta tafi Kudu.

“Kuma mun hadu ne a Katsina Lodge kafin Gwamna Aminu Bello Masari ya ce a cikin dukkan ‘yan takarar shugaban kasa, ya kamata mu nemi Ahmed Tinubu saboda irin nasarorin da ya samu a lokacin da yake gwamnan Legas.

vanguard news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maƙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...
X whatsapp