fidelitybank

Dalilan da ya sanya muka janye daga shiga yajin aiki – AON

Date:

Kamfanonin sufurin jiragen sama a Najeriya sun janye aniyarsu ta dakatar da aiki a fadin kasar, da suka tsara yi a yau Litinin.

Shugaban kungiyar kamfanonin (AON), Abdulmunaf Sarina, ya bayyana a wata sanarwa ta hadin guiwa da suka sanya wa hannu cewa, sun dauki matakin ne domin gudun jefa tattalin arzikin kasar cikin wani haloi, tare kuma da la’akari da halin tsaro da ake ciki a Najeriyar.

A ranar Juma’a kungiyar ta sanar da aniyarta ta shiga yajin aikin saboda tashin farashin man jirgi, wato JetA1, inda kamfanonin ke sayen man a kan Naira 700 farashin da kusan ya ninka a wannan shekara, ta wani bangare saboda yakin da Rsaha ke yi a Ukraine, lamarin da ya sa kudin da kamfanonin ke kashewa a harkarsu ya karu da kusan kashi 95 cikin dari.

Gwamnatin tarayya ta roki masu kamfanonin jiragen da su yi la’akari da abin da yajin aikin nasu zai iya haddasawa ga kasar su hakura.

legit latest news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp