fidelitybank

Dalilan da ya sanya muka janye daga shiga yajin aiki – AON

Date:

Kamfanonin sufurin jiragen sama a Najeriya sun janye aniyarsu ta dakatar da aiki a fadin kasar, da suka tsara yi a yau Litinin.

Shugaban kungiyar kamfanonin (AON), Abdulmunaf Sarina, ya bayyana a wata sanarwa ta hadin guiwa da suka sanya wa hannu cewa, sun dauki matakin ne domin gudun jefa tattalin arzikin kasar cikin wani haloi, tare kuma da la’akari da halin tsaro da ake ciki a Najeriyar.

A ranar Juma’a kungiyar ta sanar da aniyarta ta shiga yajin aikin saboda tashin farashin man jirgi, wato JetA1, inda kamfanonin ke sayen man a kan Naira 700 farashin da kusan ya ninka a wannan shekara, ta wani bangare saboda yakin da Rsaha ke yi a Ukraine, lamarin da ya sa kudin da kamfanonin ke kashewa a harkarsu ya karu da kusan kashi 95 cikin dari.

Gwamnatin tarayya ta roki masu kamfanonin jiragen da su yi la’akari da abin da yajin aikin nasu zai iya haddasawa ga kasar su hakura.

legit.ng.news.

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Talauci da rashin tsaro na iya barazana ga zaÉ“en 2027 – Rahoto

Ƙungiyar fafutikar kare haƙƙin ɗan'adam da tabbatar da dimokuraɗiyya...

Tinubu ya aike da sakon ta’aziyya ga iyalan Dantata

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya aike da saƙon ta'aziyarsa...

Dangantaka tsakanin Amurka da Canada ta yi tsami

Shugaban Amurka Donald Trump ya ce zai yanke dukkan...

An yi jana’izar Kwamandojin sojinta da masana nukiliyar Iran da Isra’ila ta kashe

Iran ta gudanar da jana'izar mutum 60, ciki har...

Za a binne Attaijirin dan kasuwar nan na Kano Dantata a Dubai

Allah ya yi wa attajirin É—an kasuwar nan na...

Dalori ne ya maye gurbin Gnaduje a shugabancin APC

Mataimakin shugaban jam'iyyar APC na yankin arewa, Ali Bukar...

IGP ya ba da umarnin bincike kan bidiyon ƙorafin wani tsohon ɗansanda

Babban Sufetan ‘Yan Sandan Najeriya, Kayode Adeolu Egbetokun, ya...

Amurka za ta bayar da gudunmawar dala miliyan 30 ga ‘yan Gaza

Amurka za ta ba da tallafin dala miliyan talatin...

Iran na binciken ɓarnar da aka yi cibiyoyin nukiliyar ƙasar

Ministan harkokin waje na Iran ya amince an yi...

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karo na farko

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karon farko...

Sojoji na zaman makoki na kwanaki 3 bayan an kashe Jami’ai 17

Rundunar Sojin sama ta bayyana fara zaman makoki na...

‘Yan Ta’adda ba za su samu mafaka ba a Nasarawa ba – Gwamna

Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya musanta zargin da...
X whatsapp